ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsohuwa Mai Shekara 63 Ta Bayyana Dalilinta Na Komawa Makarantar Boko

by Rabi'u Ali Indabawa
1 month ago
Tsohuwa

A lokacin da mata da dama masu shekaru irin nata ke more ritaya tare da kula da jikokinsu, Furera Muhammad mai shekara 63 ta koma aji domin neman ilimin da ta rasa tun tana yarinya.

Furera, wadda ke karatu a wata makarantar Islamiyya tare da wasu daga cikin jikokinta a Rigafada da ke Jihar Kano, ta ce har yanzu tana nadamar rashin samun damar yin karatun boko tun tana ƙarama, saboda a zamaninta ba a cika ƙarfafar ƴaƴa mata su je makaranta ba.

Ta ce, “Da a ce na yi karatu tun ina yarinya, ba yanzu tare da jikokina zan zauna ba. Da an ba ni damar yin karatu, da wataƙila na zama malama.”

ADVERTISEMENT

A cewarta, rashin ba ƴaƴa mata damar samun ilimi a lokacin ƙuruciyarau ya hana mata da dama cimma burinsu da kuma ba da gudummawa mai ma’ana ga ci gaban al’umma.

Duk da tsufanta, Furera ta ce har yanzu tana da ƙwarin gwiwar neman ilimi, tana mai fatan abin da ta yi zai ƙarfafa iyaye su bai wa ƴaƴansu mata ilimi, tare da ƙarfafa waɗanda ke makaranta su ci gaba da jajircewa wajen karatu.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

Furera ta bayyana hakan ne a wani shirin tattaunawa da al’umma da Cibiyar Bincike da Ayyukan Raya Al’umma (dRPC) ta shirya tare da haɗin gwiwar Gidauniyar Ford, ƙarƙashin aikin Grannies Network for Change (G-NEC) a Rigafada.

Shirin ya haɗa kakanni mata 40 domin tattauna rawar da za su taka wajen inganta ilimin ƴaƴa mata da kuma hana cin zarafin mata ta fuskar jinsi, musamman cin zarafin baki.

Aikin G-NEC na da nufin amfani da tasirin kakanni mata a cikin iyalai masu zaman tare tsakanin tsararraki domin ƙarfafa kyawawan ɗabi’u, bunƙasa damar ƴaƴa mata ga ilimi da kuma rage cin zarafin mata ta hanyar tattaunawa da al’umma da kuma isar da saƙonni masu dacewa da al’adu.

Ana aiwatar da wannan shiri a wasu zaɓaɓɓun al’ummomi a jihohin Kano da Jigawa, domin ƙara wayar da kai game da muhimmancin ilimin ƴaƴa mata, rage cin zarafin baƙi a gidaje, da kuma ƙarfafa iyalai su samar da yanayi mai aminci da goyon baya ga mata da ƴaƴa mata.

Tsohuwa
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙungiya Ta Gudanar Da Zaɓen Sabbin Shugabanninta A Abuja
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Yadda Tinubu Ya Kashe Naira Biliyan 37.64 A Tafiye-tafiye
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ta’addaci: Mutum 14,500 Sun Bace A Arewa Maso Gabas

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Next Post
Tsohuwa

APC Ba Ta Da Cancantar Ci-gaba Da Mulkar Nijeriya - Jam’iyyar NDC

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.