ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 6, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ummul Kura Islamiyya Garki Abuja, Ta Gudanar Da Walimar Saukar Kur’anin Ɗalibai

by Sulaiman and Rabi'u Ali Indabawa
2 months ago
Garki

Madarasatu Ummul Kura Islamiyya Garki Abuja, ta gabatar da walimar saukar Kur’ani daliban da suka samu saukar Alkur’ani Mai Girma karo na shida da makarantar ke yi a duk shekara, inda a wannan shekara dalibai 46 ne suka yi saukar maza bakwai Mata 39.

Da yake gabatar da jawabi a yayin taron Sarkin Garki Alhaji Dakta Usman, ya ja hankalin iyayen yara da su ba da himma wajen kula da karatun addinin ‘ya’yansu musamman ta wajen biya musu kudin makaranta, ya kuma roke su da su tallafa wa makarantar wanda ta haka ne ilimin ‘ya’yansu zai inganta.

Shi ma a nasa jawabin Sheikh Muhammad Nura Usman, ya yi kira ga iyayen yara ne da su kula da amanar da Allah ya danka a hannunsu, inda ya ce, kowa a ranar lahira sai an tambaye shi kiwon da aka bashi.

ADVERTISEMENT

Sannan ya yi kira ga yara masu shagalyuwa da kalle-kallen kwallon kafa da su koma makaranta domin samun abin da zai cece su duniya da lahirarsu.

Haka shi ma Asarkin Samarin Garki Hausa Shugaban Matasa na Garki Gana Daya, Alhaji Abdulwahhab Musa, ya yi nuni da cewa, ilimin addini abu da dake taimakawa wajen gyara tarbiyyar matasa da kuma yara ta yadda suke tasowa da kyakkyawar tarbiyya, inda ya ce rashin kyakkyawar tarbiyya ce ke haifar da aikata miyagun laifuka kamar su: Satar mutane, ta’addanci da sauran miyagun ayyuka.

LABARAI MASU NASABA

Kwankwaso Ya Yi Ta’aziyyar ’Ya’yan Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi da Suka Rasu a Hatsarin Mota

Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata

Ya ce hanyoyin dakile irin wadannan miyagun hala su ne a samu tarbiyya tun daga gida, inda ya ce ya kamata iyaye su rika sani abokan ‘ya’yansu, inda suka je da kuma ina za su je, ta haka ne za a samu ingantacciyar tarbiyya ga yara.

A nasa jawabin, Babban Limamin Juma’a na Garki Malam Abdullahi, addu’a ya yi gab akin da suka halarci taro da fatan alheri.Malam Mu’awiya Idris, shi ne shugaban wannan makanta ta Madarasau Ummul Kura Islamiyya Garki Abuja, ya yi LEADERSHIP bayanin farin cikin da yake yi, inda ya ce “Wannan rana ce ta farin ciki wanda ba zai misultu ba, saboda duk sanda aka ce ka karantar da dalibai har suka sauke Kur’ani a wurinka, wannan ba karamin abin farin ciki bane, domin duk sand aka koyar da wani akin alheri to duk sanda ya yi wannan aikin kana da lada.

”Ya yi kira ga iyayen yara da su bai wa ilimin addinin Musulunci muhimmanci ta hanyar kula da karatunsu.A cewarsa “Wannan ita ce hanya daya da rage wajen yi wa yara tarbiyya da kuma mayar da su masu kyakkyawar gobe, domin yana da kyau yadda iyaye ke ba wa bangaren Boko muhimmanci wannan shi ma a bashi hakan.

Taron dai ya samu halatar manyan baki irin su, Birgediya Janar Nura Muhammad, Sakin Garki Alhaji Usman, sai kuma Hakimin Hausawan Garki, Alhaji Umar Abubukar, da Iyan Misau Alhaji Sale Adamu, da Wamban Garki Alhaji Muhammad Rabiu, Santalin Garki Alhaji Isyaku Muhammad, da Sarikin Samarin Garki, Alhaji Abdulwahhab Musa, sai kuma zababben Kasilan Garki Hon. Alkasim Bala Sarki, da kuma Alhaji Muhammad Yunusa sarkin Fawan Garki da dai sauransu.

Garki
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso
  • Sulaiman
    Kwankwaso Ya Yi Ta’aziyyar ’Ya’yan Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi da Suka Rasu a Hatsarin Mota
  • Sulaiman
    An Kaddamar Da Atisayen Hadin Gwiwa Mai Taken “Hadin Gwiwar Ayyuka Kan Teku-2026” Tsakanin Sin Da Rasha
  • Sulaiman
    Sabbin Shaidu Sun Bulla Dake Kara Tabbatar Da Ta’asar Amfani Da Sinadarai Masu Guba Yayin Da Dakarun Japan Ke Mamaya A Sassan Kasar Sin
Garki
Rabi'u Ali Indabawa
+ posts Bio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilanta Na Sake Fasalin Hukumar NYSC
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Sarkin Zazzau Ya Umarci A Soke Wasu Al’adu Da Ke Kawo Wa Aure Cikas

MASU ALAKA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso
Manyan Labarai

Kwankwaso Ya Yi Ta’aziyyar ’Ya’yan Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi da Suka Rasu a Hatsarin Mota

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata
Manyan Labarai

Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata

July 6, 2026
Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Ƴan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Gagdi
Manyan Labarai

Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Ƴan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Gagdi

July 6, 2026
Next Post
Dangote Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Gaggauta Don Kawar Da Zazzabin Cizon Sauro

Dangote Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Gaggauta Don Kawar Da Zazzabin Cizon Sauro

LABARAI MASU NASABA

Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

July 6, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Kwankwaso Ya Yi Ta’aziyyar ’Ya’yan Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi da Suka Rasu a Hatsarin Mota

July 6, 2026
An Kaddamar Da Atisayen Hadin Gwiwa Mai Taken “Hadin Gwiwar Ayyuka Kan Teku-2026” Tsakanin Sin Da Rasha

An Kaddamar Da Atisayen Hadin Gwiwa Mai Taken “Hadin Gwiwar Ayyuka Kan Teku-2026” Tsakanin Sin Da Rasha

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata

Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata

July 6, 2026
Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Ƴan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Gagdi

Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Ƴan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Gagdi

July 6, 2026
Kotu Ta Ɗage Shari’ar Kwace Kadarori 57 Na Tsohon Minista Malami

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Kwace Kadarori 57 Na Tsohon Minista Malami

July 6, 2026
Ƴan Bindiga Sun Kashe Manoma 9, Sun Sace Da Dama A Birnin Gwari

Ƴan Bindiga Sun Kashe Manoma 9, Sun Sace Da Dama A Birnin Gwari

July 6, 2026
Gwamnatin Kano Ta Kashe Biliyan 928 A Ayyukan Ci Gaba 1,508

Gwamnatin Kano Ta Kashe Biliyan 928 A Ayyukan Ci Gaba 1,508

July 6, 2026
Jonathan Ya Musanta Zargin Tayin Naira Biliyan 500 Domin Raba Kuri’un Kudu Maso Kudu

Jonathan Ya Musanta Zargin Tayin Naira Biliyan 500 Domin Raba Kuri’un Kudu Maso Kudu

July 6, 2026
FIFA Ta Dakatar Da Aiwatar Da Hukuncin Hana Folarin Balogun Buga Wasa

FIFA Ta Dakatar Da Aiwatar Da Hukuncin Hana Folarin Balogun Buga Wasa

July 5, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.