ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ummul Kura Islamiyya Garki Abuja, Ta Gudanar Da Walimar Saukar Kur’anin Ɗalibai

by Sulaiman and Rabi'u Ali Indabawa
1 month ago
Garki

Madarasatu Ummul Kura Islamiyya Garki Abuja, ta gabatar da walimar saukar Kur’ani daliban da suka samu saukar Alkur’ani Mai Girma karo na shida da makarantar ke yi a duk shekara, inda a wannan shekara dalibai 46 ne suka yi saukar maza bakwai Mata 39.

Da yake gabatar da jawabi a yayin taron Sarkin Garki Alhaji Dakta Usman, ya ja hankalin iyayen yara da su ba da himma wajen kula da karatun addinin ‘ya’yansu musamman ta wajen biya musu kudin makaranta, ya kuma roke su da su tallafa wa makarantar wanda ta haka ne ilimin ‘ya’yansu zai inganta.

Shi ma a nasa jawabin Sheikh Muhammad Nura Usman, ya yi kira ga iyayen yara ne da su kula da amanar da Allah ya danka a hannunsu, inda ya ce, kowa a ranar lahira sai an tambaye shi kiwon da aka bashi.

ADVERTISEMENT

Sannan ya yi kira ga yara masu shagalyuwa da kalle-kallen kwallon kafa da su koma makaranta domin samun abin da zai cece su duniya da lahirarsu.

Haka shi ma Asarkin Samarin Garki Hausa Shugaban Matasa na Garki Gana Daya, Alhaji Abdulwahhab Musa, ya yi nuni da cewa, ilimin addini abu da dake taimakawa wajen gyara tarbiyyar matasa da kuma yara ta yadda suke tasowa da kyakkyawar tarbiyya, inda ya ce rashin kyakkyawar tarbiyya ce ke haifar da aikata miyagun laifuka kamar su: Satar mutane, ta’addanci da sauran miyagun ayyuka.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Ya ce hanyoyin dakile irin wadannan miyagun hala su ne a samu tarbiyya tun daga gida, inda ya ce ya kamata iyaye su rika sani abokan ‘ya’yansu, inda suka je da kuma ina za su je, ta haka ne za a samu ingantacciyar tarbiyya ga yara.

A nasa jawabin, Babban Limamin Juma’a na Garki Malam Abdullahi, addu’a ya yi gab akin da suka halarci taro da fatan alheri.Malam Mu’awiya Idris, shi ne shugaban wannan makanta ta Madarasau Ummul Kura Islamiyya Garki Abuja, ya yi LEADERSHIP bayanin farin cikin da yake yi, inda ya ce “Wannan rana ce ta farin ciki wanda ba zai misultu ba, saboda duk sanda aka ce ka karantar da dalibai har suka sauke Kur’ani a wurinka, wannan ba karamin abin farin ciki bane, domin duk sand aka koyar da wani akin alheri to duk sanda ya yi wannan aikin kana da lada.

”Ya yi kira ga iyayen yara da su bai wa ilimin addinin Musulunci muhimmanci ta hanyar kula da karatunsu.A cewarsa “Wannan ita ce hanya daya da rage wajen yi wa yara tarbiyya da kuma mayar da su masu kyakkyawar gobe, domin yana da kyau yadda iyaye ke ba wa bangaren Boko muhimmanci wannan shi ma a bashi hakan.

Taron dai ya samu halatar manyan baki irin su, Birgediya Janar Nura Muhammad, Sakin Garki Alhaji Usman, sai kuma Hakimin Hausawan Garki, Alhaji Umar Abubukar, da Iyan Misau Alhaji Sale Adamu, da Wamban Garki Alhaji Muhammad Rabiu, Santalin Garki Alhaji Isyaku Muhammad, da Sarikin Samarin Garki, Alhaji Abdulwahhab Musa, sai kuma zababben Kasilan Garki Hon. Alkasim Bala Sarki, da kuma Alhaji Muhammad Yunusa sarkin Fawan Garki da dai sauransu.

Garki
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Garki
Rabi'u Ali Indabawa
+ posts Bio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya

MASU ALAKA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi
Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna
Labarai

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Next Post
Dangote Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Gaggauta Don Kawar Da Zazzabin Cizon Sauro

Dangote Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Gaggauta Don Kawar Da Zazzabin Cizon Sauro

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.