ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Matan Arewa Da Suka Yi Fice (2)

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
Arewa

Aisha Yesufu

Aisha Yesufu ta kasance mai kokarin kare hakkin dan’Adam ce, sannan kuma tana kokari a fannin siyasa, kuma ta kasance ‘yar kasuwa ce, maia iyakar kokari akan ta ga ta yi adalci ko an yi wa mutum adalci, ta kasance tana cikin kungiyar nan da aka fi sani da ( Bring BackOurGirls,) Aannan ta ja hankalin mutanen duniya bayan dauke ‘yan matan Chibok sama da 200 da kungiyar ta’addanci ta Boko Haram ta yi a ranar 14 ga watan Afrilu 2014.

Aisha kuma wata jigo ce a masu zanga-zangar EndSaRS, ta nuna rashin amincewa da zaluncin ‘yansanda a Najeriya. Ta samu karbuwa sosai da ta yi haka.

ADVERTISEMENT
  • What Women Hard anodized cookware Need within a Marriage
  • Sin Za Ta Samar Da Karin Matakai Daban Daban Na Tallafawa Tattalin Arziki

Kazalika tana daya daga cikin mata dari 100 na BBC a shekara ta 2020, kuma an saka su cikin manya dari 100 wadanda suka shahara a New African Magazine a wannan shekarar. A shekara ta 2023 Reputation Poll International ta amince da ita da a matsayin daya daga cikin ‘yan Afirika 100 da suka yi fice, sannan ta kasance cikin jerin mutane 50 da suka yi fice a ranar mata ta duniya a shekara 2023. Shawarar da Aisha ta bayar na ci gaba da da zaburar da mutane da yawa a fagen fafutukar kare hakkin dan‘Adam da adalci na zamantakewa.

Halima Buba

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Yunƙurin Garkuwa Da Wasu Ma’aurata A Abuja

Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi

Halima Buba ‘yar kasuwa kuma ma’aikaciyar banki ce tana matsayin Manajan Darakta kuma shugaba a Bankin Sun Trust bank Plc, ta samu wannan matsayin a Janairu 2021. Kafin wannan mukamin, ta kasance Mataimakiyar Manaja a Ecobank Nigeria.

Ta yi kyakkyawan aiki da ya shafi manyan cibiyoyin hada-hadar kudi ciki har da ‘ Allstates Trust Bank’ , Zenith Bank, Inland Bank Plc, Oceanic Bank Plc, da Ecobank Nigeria Limited. Halima Buba tana cikin wadanda suka samu kwarewa a fannin aikin banki. Bayan aikinta na banki, ta kasance mai ba da shawara ga matasa ga mata kuma ta himmatu wajen ci gaba da ba da ilimin a Nijeriya.

Lami Tumaka

Lami Tumaka ta kasance kwararriyar ko kuma wadda ta iya hulda da jama’a, mai gudanarwa, kuma mai magana da jama’a ce tafi shekaru 30 da kwarewa. Kwarewarta a fannin hulda da jama’a ta bayyana a lokacin da take rike da mukamin manajan hulda da jama’a na kamfanin Peugeot Automobile Nigeria (PAN) Limited, inda ta taka rawar gani wajen daukaka martabar kamfanin.

Kwazon da Tumaka ta nuna daga baya ya kai ta hukumar kula da harkokin jiragen ruwa ta kasa (wanda a yanzu ake kira NIMASA), inda ta yi aiki na tsawon shekaru 22, daga karshe ta kai matsayin Darakta kafin ta yi ritaya ta yi shuhura a sana’arta, ta sami lambobin yabo da yawa, ciki har da watsa labarai ta maritime na shekarar.

Iman Sulaiman Ibrahim

Imaan Sulaiman-Ibrahim fitacciyar ‘yar siyasa ce kuma ‘yar kasuwa mace wacce ta shahara wajen bayar da gudunmawar da ta bayar wajen yi wa gwamnati hidima da gudanar da mulki. Da farko ta rike mukamin Darakta a hukumar hana fataucin bil’ Adama ta kasa (NAPTIP) daga ranar 1 ga Disamba, 2020, zuwa ranar 27 ga Mayu, 2021, daga nan kuma shugaba Muhammadu Buhari ya ba ta mukamin kwamishina ta tarayya ga ‘yan gudun hijira, Baki, da mutunen cikin gida.

Imaan ta kasance da ita aka hada gwiwa kuma shugabar BumbleeBee Cibic Initiatibe, wadda aka fi sani da The Beehibe Initiatibe, wani dandali da aka sadaukar don ciyarwa da horar da mata masu ra’ayin siyasa da fahimtar da jama’a. Ta kuma yi aiki a matsayin mai ba da shawara ta musamman kan dabarun sadarwa ga Karamin Ministan Ilimi, Chukwuemeka Nwajiuba, sannan Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya A. A. Sule, a Satumba 2019.

A watan Yulin 2023, Imaan ta kafa tarihi a matsayin mace ta farko a harkokin ‘yan sanda, wadda shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada. Sannan tana nuna kwarewarta ga hidimar jama’a Sana’ar ta na da karfafawa mata da hada kan jama’a.

Arewa
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasihar Da Ya Dace Dukkan Iyaye Su Yi Wa ‘Yaƴansu Yayin  Aure?
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?

MASU ALAKA

Ƴansanda Sun Daƙile Yunƙurin Garkuwa Da Wasu Ma’aurata A Abuja
Tsaro

Ƴansanda Sun Daƙile Yunƙurin Garkuwa Da Wasu Ma’aurata A Abuja

June 5, 2026
Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi
Labarai

Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi

June 5, 2026
Sabon Rikicin Manoma Da Makiyaya yayi Ajalin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Tsaro

Sabon Rikicin Manoma Da Makiyaya yayi Ajalin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 5, 2026
Next Post
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Wani Matashi A Jigawa Saboda Ƙona Kakarsa

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Yunƙurin Garkuwa Da Wasu Ma’aurata A Abuja

Ƴansanda Sun Daƙile Yunƙurin Garkuwa Da Wasu Ma’aurata A Abuja

June 5, 2026
Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi

Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi

June 5, 2026
An Yi Suka Kan Mayar Da Nijeriya Jujin Jibge Kwantaina Da Ake Shigowa Da Su

An Yi Suka Kan Mayar Da Nijeriya Jujin Jibge Kwantaina Da Ake Shigowa Da Su

June 5, 2026
Dorewar Tattalin Arzikin Duniya Ya Dogara Ne Kan Ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa Na Afrika Ta Tsakiya, Cewar Dantsoho

Dorewar Tattalin Arzikin Duniya Ya Dogara Ne Kan Ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa Na Afrika Ta Tsakiya, Cewar Dantsoho

June 5, 2026
Sabon Rikicin Manoma Da Makiyaya yayi Ajalin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Sabon Rikicin Manoma Da Makiyaya yayi Ajalin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 5, 2026
Babu Wani Shiri Na Kwaso ‘Yan Nijeriya Daga Falasdin Ko Isra’ila –Gwamnatin Tarayya

Mulkin Tinubu A Shekara 3:Ina Aka Fito? Ina Aka Dosa?

June 5, 2026
Hajji 2026: Mahajjata 1,905 Sun Dawo Nijeriya Daga Saudiyya

Hajji 2026: Mahajjata 1,905 Sun Dawo Nijeriya Daga Saudiyya

June 5, 2026
Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

June 5, 2026
Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.