ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaƙin Iran Zai Asassa Tashin Farashin Man Fetur A Nijeriya 

by Sadiq
4 months ago
Fetur

Yaƙin da ke gudana tsakanin Iran da Amurka tare da Isra’ila na ƙara tsananta.

Wannan rikici na iya shafar farashin man fetur a Nijeriya da ma duniya baki ɗaya.

  • Manufofin Farfaɗo Da Noma Ne Ya Karya Farashin Kayan Abinci – Minista
  • Sojoji Sun Kama Manyan Ƙunshin Tabar Wiwi 296 A Jihar Ogun

Farashin mai ya fara tashi

ADVERTISEMENT

Saboda rikicin, farashin gangar ɗanyen mai ya ƙaru da kusan kashi 4.

A ranar Talata, an sayar da ganga ɗaya kan dala 80 wanda shi ne mafi tsada tun farkon wannan shekarar nan.

LABARAI MASU NASABA

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

Masana sun ce idan rikicin ya ci gaba, farashin zai iya ƙara tashi.

Mashigar Hormuz ta zama matsala

Mashigar Hormuz wata muhimmiyar hanya ce da ake bi wajen safarar man fetur daga yankin Gabas ta Tsakiya zuwa sauran sassan duniya.

Kimanin kashi 20 na man fetur na duniya na wucewa ta wannan mashiga. Iran ta yi barazanar rufe mashigar, kuma ta ce za ta kai hari kan duk jirgin ruwan da ya kuskura ya bi ta ciki.

Idan aka rufe mashigar, hakan zai janyo babbar matsala ga tattalin arziƙin duniya.

Yadda hakan zai shafi Nijeriya

Nijeriya ita ce ƙasar da ta fi fitar da ɗanyen mai a Afirka. Amma duk da haka, farashin mai a cikin gida yana bin farashin kasuwar duniya.

Masanin makamashi Farfesa Ahmed Adamu ya ce duk da cewa Nijeriya na samar da mai, idan farashi ya tashi a duniya, farashin litar mai da gas a cikin gida ma zai tashi.

Ya ce:

  • Idan an sayar wa matatun mai ɗanyen mai da tsada,
  • Su ma za su sayar da man da suka tace da tsada,
  • Daga ƙarshe al’umma za su saya da tsada.
  • Wannan na iya janyo tashin farashin sufuri da kayan masarufi.

Waɗanne ƙasashe za su fi shan wahala?

Ƙasashen Asiya kamar China, Indiya, Japan da Koriya ta Kudu su ne suka fi sayen man da ke bi ta Mashigar Hormuz.

Idan aka datse mashigar, ƙasashen Larabawa da na Asiya za su fi fuskantar matsala fiye da Turai da Amurka.

Gwamnati za ta iya hana tashin farashi?

Masana sun ce gwamnati ba za ta iya dakatar da tashin farashin ba, domin kasuwar mai a buɗe take.

Duk abin da ya faru a kasuwar duniya, yana shafar farashin cikin gida.

Idan yaƙin ya ci gaba ko kuma aka rufe Mashigar Hormuz, farashin man fetur zai iya ƙara tashi a duniya.

Hakan kuma zai shafi Nijeriya ta fuskar farashin mai, sufuri da al’amuran yau da kullum.

MASU ALAKA

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi
Manyan Labarai

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53
Manyan Labarai

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Next Post
Mahangar Wakiliya Mai Fasahar Wasan Kwaikwayo Game Da Dimokuradiyyar Dake Shafar Kowa Da Kowa A Nan Kasar Sin

Mahangar Wakiliya Mai Fasahar Wasan Kwaikwayo Game Da Dimokuradiyyar Dake Shafar Kowa Da Kowa A Nan Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.