ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaƙin Iran Zai Asassa Tashin Farashin Man Fetur A Nijeriya 

by Sadiq
3 months ago
Fetur

Yaƙin da ke gudana tsakanin Iran da Amurka tare da Isra’ila na ƙara tsananta.

Wannan rikici na iya shafar farashin man fetur a Nijeriya da ma duniya baki ɗaya.

  • Manufofin Farfaɗo Da Noma Ne Ya Karya Farashin Kayan Abinci – Minista
  • Sojoji Sun Kama Manyan Ƙunshin Tabar Wiwi 296 A Jihar Ogun

Farashin mai ya fara tashi

ADVERTISEMENT

Saboda rikicin, farashin gangar ɗanyen mai ya ƙaru da kusan kashi 4.

A ranar Talata, an sayar da ganga ɗaya kan dala 80 wanda shi ne mafi tsada tun farkon wannan shekarar nan.

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Masana sun ce idan rikicin ya ci gaba, farashin zai iya ƙara tashi.

Mashigar Hormuz ta zama matsala

Mashigar Hormuz wata muhimmiyar hanya ce da ake bi wajen safarar man fetur daga yankin Gabas ta Tsakiya zuwa sauran sassan duniya.

Kimanin kashi 20 na man fetur na duniya na wucewa ta wannan mashiga. Iran ta yi barazanar rufe mashigar, kuma ta ce za ta kai hari kan duk jirgin ruwan da ya kuskura ya bi ta ciki.

Idan aka rufe mashigar, hakan zai janyo babbar matsala ga tattalin arziƙin duniya.

Yadda hakan zai shafi Nijeriya

Nijeriya ita ce ƙasar da ta fi fitar da ɗanyen mai a Afirka. Amma duk da haka, farashin mai a cikin gida yana bin farashin kasuwar duniya.

Masanin makamashi Farfesa Ahmed Adamu ya ce duk da cewa Nijeriya na samar da mai, idan farashi ya tashi a duniya, farashin litar mai da gas a cikin gida ma zai tashi.

Ya ce:

  • Idan an sayar wa matatun mai ɗanyen mai da tsada,
  • Su ma za su sayar da man da suka tace da tsada,
  • Daga ƙarshe al’umma za su saya da tsada.
  • Wannan na iya janyo tashin farashin sufuri da kayan masarufi.

Waɗanne ƙasashe za su fi shan wahala?

Ƙasashen Asiya kamar China, Indiya, Japan da Koriya ta Kudu su ne suka fi sayen man da ke bi ta Mashigar Hormuz.

Idan aka datse mashigar, ƙasashen Larabawa da na Asiya za su fi fuskantar matsala fiye da Turai da Amurka.

Gwamnati za ta iya hana tashin farashi?

Masana sun ce gwamnati ba za ta iya dakatar da tashin farashin ba, domin kasuwar mai a buɗe take.

Duk abin da ya faru a kasuwar duniya, yana shafar farashin cikin gida.

Idan yaƙin ya ci gaba ko kuma aka rufe Mashigar Hormuz, farashin man fetur zai iya ƙara tashi a duniya.

Hakan kuma zai shafi Nijeriya ta fuskar farashin mai, sufuri da al’amuran yau da kullum.

MASU ALAKA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

June 3, 2026
Next Post
Mahangar Wakiliya Mai Fasahar Wasan Kwaikwayo Game Da Dimokuradiyyar Dake Shafar Kowa Da Kowa A Nan Kasar Sin

Mahangar Wakiliya Mai Fasahar Wasan Kwaikwayo Game Da Dimokuradiyyar Dake Shafar Kowa Da Kowa A Nan Kasar Sin

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.