• English
  • Business News
Tuesday, July 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ya Kamata Amurka Da Wasu Kasashen Yamma Sun Kalli Laifinsu Na Nuna Wariya Ga ‘Yan Asalin Kasashensu

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Ya Kamata Amurka Da Wasu Kasashen Yamma Sun Kalli Laifinsu Na Nuna Wariya Ga ‘Yan Asalin Kasashensu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Abokai, tun kafuwar kasar Amurka a karni na 18, Indiyawan daji ‘yan asalin Amurka suka fara shan wahala. Yau “Duniya a zanen MINA” zai yi bayani ne kan mawuyacin halin da suke ciki yanzu.

Tun lokacin da Christopher Columbus ya gano nahiyar Amurka, Indiyawan daji ‘yan asalin wurin suke fama da kalubaloli da dama. Tun daga karni na 15 zuwa na 20, fararen fata suka yi ta yiwa Indiyawan dajin kisan gilla ba tare da tsayawa ba, har suka raba yaransu da iyalansu, inda ake cin zarafinsu da hana su koyon al’adunsu, lamarin da ya kai ga bacewar al’adun nasu.

  • Kusan Kasashe 70 Sun Nuna Rashin Amincewarsu Da Tsoma Baki A Harkokin Cikin Gidan Kasar Sin

Har zuwa karni na 21 da muke ciki a halin yanzu, Indiyawan daji suna fuskantar mawuyancin hali, Amurka da kuma Canada suna kara nuna musu wariya.

Amma, wadannan masu aikata laifin suna zargin sauran kasashe da take hakkin kananan kabilu. Kwanan baya, Amurka da wasu ‘yan tsirarrun kasashe da wakilan kasashen EU sun zargi kasar Sin game da cin zarafin kanana kabilu, zargin ba shi da tushe ko kadan.

Kamar yadda bayanai suka nuna, kabilu 56 ke zaman rayuwa cikin jituwa a yankin Xinjiang. Ana samun bunkasuwar tattalin arzik da kyautatuwar zaman rayuwa da ci gaban al’adu da bin addinai yadda ya kamata a yankin, wannan shi ne abin da jakadun kasashen Larabawa da Afrika da dama dake nan kasar Sin suka amince da shi, sakamakon yadda suka ganewa idanunsu abubuwan dake wakana a yankin.

Labarai Masu Nasaba

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

Abin da ya kamata Amurka da Canada da wasu kasashe su yi shi ne, su duba laifin da suka aikata na kisan gilla ga Indiyawan daji ‘yan asalin wurarensu, da daina nuna bambancin launin fata ga kananan kabilu ciki har da ‘yan asalin Asiya, tare da kawar da rashin adalci a cikin al’lumma, ta yadda kananan kabilu za su samu ‘yanci da bunkasuwa cikin adalci. (Mai zane da rubuta: MINA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutane 8 Sun Mutu, 2 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kogi 

Next Post

Ummita: Mista Geng Ya Bukaci Kotu Ta Bashi Damar Daukar Lauya

Related

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

1 hour ago
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

1 hour ago
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%
Daga Birnin Sin

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

2 hours ago
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

3 hours ago
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro
Daga Birnin Sin

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

4 hours ago
Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha 
Daga Birnin Sin

Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha 

23 hours ago
Next Post
Ummita: Mista Geng Ya Bukaci Kotu Ta Bashi Damar Daukar Lauya

Ummita: Mista Geng Ya Bukaci Kotu Ta Bashi Damar Daukar Lauya

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

July 15, 2025
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

July 15, 2025
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.