• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Amarya Za Ta Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aure (II)

by Bilkisu Tijjani
3 months ago
in Ado Da Kwalliya
0
Yadda Amarya Za Ta Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aure (II)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

(1B). sai kuma bangaren ingantatun maganin islamic wanda lalai wajibine ki yi amfani dasu domin maganin sanyi da duk wasu voyayyun cutuka za ki maganinsu cikin sauki tare da wankin mara gaba daya gasu kamaar haka:

Habbatussauda,hulba, kanimfari, kistil hindi, citta,tafarnuwa, raihan, habbatu rashad, yansun, zi’itir, ruman, tumeric:

  • Kara Kakabawa Saura Haraji—Matakin Farfado Da Masana’antun Amurka Ko Girbar Abin Da Take Shukawa?
  • Kasar Sin Za Ta Kara Sanya Harajin Fito Na Kaso 34% Kan Dukkan Kayayyakin Da Take Shigowa Daga Amurka

Za ki siya ko wanne kamar gwangwani daya ko rabin gwangwani sai a hade su waje daya adakesu ko a nikasu, za ki dinga daba cokali 1 babba a kofi daya na ruwa sai kisa zuma ko suge ki shanye kullum kafin biki da wata daya, ke ajikin kema za kiji canji yadda za kiji kiinsamu lafiya ga ni’ima na kara saukar muki nasha-nasha.

(2). Abinci: Dole ne saikin fara gyara daga cikin sannan kidawo waje saboda haka abinci kowacce yadanganta da abinda kike ci ne amma de lalle ne kidinga cin isasshen abinci kar yanayi na makaranta ko zuwa aiki ko wani guri yasa kidinga fashin cin abinci domin shi abinci dole sai dashi ne duk wani sinadarai daza ki sha zasuyi miki aiki saboda haka kikiyaye sosai kuma kidinga cin lafiyayyun abinci dazasu kara fidda miki shaf yazamto kowacce rana kina hada salad meyawa kicinyeshi ,kar kicika cin abinda zai birkita miki ciki don kuwa shifa zai dinga rage miki ruwan jikinki ne ,kidage da cin kayan dadi sosai awannan watannin.

(2b) abubuwa masu mahimmacin da ya kamata su zama abin Cinki : tuffa, vaure, inibi, musanman sati 4 na karshe.

Labarai Masu Nasaba

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata

Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China

(3).sinadare gyaran jiki: to anan fa matsalar take don gaskiya awannan yanayin idan har kina so ki ga kyakkyawan sakamako dole sai kinsha supplement na gyaran jiki masu ciko da mace saboda anfison aga amarya acike baza ki gane dagaske nake ba sai kin zauna nan awaje namiji yagama tsaraki yana ce miki kin hadu kina jin kanki kawai sai ranar daran farko za ki fara ganin canji.

Saboda haka koda bayanshi ma akwai wasu supplement dazasu kara miki kyau lokacin aurenki yakamata kinemo asalin original kisha domin yawancin mata dakike ganin jikinsu sumul sumul kamar su sukayi kansu ki gansu kamar alashe yanzu duk su suke sha shikuma gaskiya beda wata matsala da yawa domin suna kokari wurin inganta shi sosai.

Zamu ci gaba mako mai zuwa


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmaryaAure
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Rabo Da Gwani Ba: Abdullahi Karkuzu 1931-2025

Next Post

Kwamandan Dakarun RSF Na Sudan Ya Tabbatar Da Janyewarsu Daga Khartoum

Related

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata
Ado Da Kwalliya

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata

6 days ago
Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China
Ado Da Kwalliya

Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China

2 weeks ago
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)
Ado Da Kwalliya

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

2 weeks ago
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4
Ado Da Kwalliya

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

3 weeks ago
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya
Ado Da Kwalliya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

3 weeks ago
Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata
Ado Da Kwalliya

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata

1 month ago
Next Post
Kwamandan Dakarun RSF Na Sudan Ya Tabbatar Da Janyewarsu Daga Khartoum

Kwamandan Dakarun RSF Na Sudan Ya Tabbatar Da Janyewarsu Daga Khartoum

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.