ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Gwamnatin Kano Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Kula Da Masu Cutar Sikila

by El-Zaharadeen Umar
1 month ago
kano

Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ƙaddamar da cibiyar kula da ciwon sikla da sauran cututuka tare da bud’ɗe sabon ofishin cibiyar a Kano

Haka kuma gwamnan ya ƙaddamar da rabon na’urar gwajin jini ta zamani da zata riƙa lura da ma’aikatan gwamnati da masu riƙe da muƙaman siyasa.

Sannan ya ƙaddamar rabon kayayyakin haihuwa ga mata kyauta da ɗakin kula da marasa lafiya na gaggawa da kuma sabon mayafin gadajen asibiti a cikin asibitin Murtala Muhammad da ke Kano

ADVERTISEMENT

Da yake jawabi a lokacin ƙaddamar da cibiyar, gwamna Abba Kabir ya bayyana cewa cibiyar kula da masu lalurar Sikila wanda zata bayar da gwaje-gwaje kyauta ga marasa lafiya ta hanyar ilimanatar da  jami’an kiwon lafiya domin su kula da marasa lafiya yadda za su kula da masu lalurar Sikila da sauran cututtuka

“Wannan cibiya zata samar da cikakkiyar kulawar al’umma da suke fama da lalurar Sikila tare da yin gwaje-gwaje kyauta da bibiyar marasa lafiya ta hanyar ilimanatar harkokin kiwon lafiya. Muna ƙoƙarin jajircewa domin tabbatar da marasa lafiya sun samu magunguna tare tallafa  masu domin kyautata rayuwar su ta yau da kullum” inji shi

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

Gwamnan Kano ya ƙaddamar da ginin ofishin cibiyar kula da cututtuka wanda ya bayyana a matsayin wani jigo da zata taimaka wajen lura da sanya ido akan cututtuka wanda za a iya ɗaukar matakai nan take.

Ya ƙara da cewa samar da wannan cibiya zai inganta karfin jiha wajen samar da kariya da ɗaukar matakai akan cututtuka da suka haɗa da cuta mai karya garkuwar jiki (HIƁ) da cutar Tari da Sanƙarau.

“Da sunan Allah a yau Litinin 3 ga augusta 2026 nake farin cikin ƙaddamar da wannan cibiya sannan addu’a ta shi ne zata amfani al’ummar Kano” inji shi

Kazalika ya yaba da sauran abokan hulɗar su wanda ya ce gudunmawar su wajen kafa wannan cibiya ta taimaka matiƙa gaya.

Gwamna Abba ya yi bayanin cewa rabon na’urar gwajin jini ta zamani guda 300 zata rage mace-macen buju’a ga jama’a wanda yake da alaƙa da cutar hawan jini a tsakanin al’umma.

” Mun sayi waɗannan na’urar gwajin jini domin mu ƙarfafawa ma’aikata da masu riƙe da muƙaman siyasa zuwa wajen jini asibiti. Daman an ce kula da lafiya da wuri yana bada kariya akan mutuwar buju’a da take da alaƙa da cutar hawan jini” inji Abba

Haka kuma ya ƙara tabbatar da jajircewar gwamnatin sa wajen cigaba da bayar da kayayyakin haihuwa kyauta ga waɗanda suka samu hatsari, inda ya ƙara da cewa tuni wannan shiri ya dakile mutuwar dubban rayuka a faɗin jihar Kano.

Gwamna Abba Kabir ya yabawa  kwamishinan lafiya na jihar Kano da hukumar gudanarwa ta asibitoci da ma’aikatan lafiya da masu riƙe da sarautun gargajiya da abokan hulɗa wajen bada gudunmawa domin ganin an inganta harkokin kiwon lafiya a jihar Kano

kano
El-Zaharadeen Umar
+ postsBio
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Cutar Mashako:Yadda Yara Ke Mutuwar Bazata A Jihohin Katsina Da Kano
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Mauludin Annabi (SAW): Shugaba Tinubu Ya Nemi A Yi Addu’o’in Nasara Kan Matsalar Tsaro
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Shekaru 8 Cikin Raɗaɗi: Wani Bawan Allah Ya Samu Tiyata Kyauta Daga Gidauniyar Mangal
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Tinubu Ya Nemi Malamai Su Taimaka Wajen Yaƙi Da Ƴan Ta’adda

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Next Post
Hanyar Tsakiya Ta Aikin Karkatar Da Ruwa Na Sin Ta Cimma Sabuwar Nasara

Hanyar Tsakiya Ta Aikin Karkatar Da Ruwa Na Sin Ta Cimma Sabuwar Nasara

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.