ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Za A Rage Ricikin Manoma Da Makiyaya A Nijeriya -Miyetti Allah

by Abubakar Abba
3 years ago
miyetti allah

Shugaban kungiyar Fulani makiyya ta kasa reshen jihar Bauchi Miyetti Allah ta bayyana cewa, dawo da amfani da burtaloli kasar nan ne kawai mafita kan kawo karshen ricikin da ke ci gaba da aukuwa a tsakanin manoma da makiyyan kasar nan.

Shugaban kungiyar reshen jihar Alhaji Sadikue Ibrahim Ahmed a wata hirarsa da manema labarai a jihar Bauchi, inda shugaban ya yi nuni da cewa, batar da burtaloli kasar nan ne Fulani makiyya komawa cikin jeji.

  • Yadda Aka Yi Fito-na-fito Da Masu Gidaje Da Jami’an Rusau A Kano

Sadikue ya bayyana cewa, hakan ya jano fulanin makiyaya suke yin kaura zuwa jeji a lokacin rani don su samu su ciyar da dabbobin su.

ADVERTISEMENT

A cewarsa, amma a yau dabbobin na makiyya sun kasance suna yin kiwo a kan tituna wasu kuma suna kwana a cikin kwangaye.

“Hakan ya jano fulanin makiyaya suke yin kaura zuwa jeji a lokacin rani don su samu su ciyar da dabbobin su.”

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Ya sanar da cewa, tun kafin zuwan turawa cikin kasar nan, akwai burtaloli da dabbobin makiyan ke bi, inda ya yi nuni da cewa, hatta wasu guaren da aka kebewa makiyyan wasu mutanen sun yi gine-gine akansu
Shugaban kungiyar ya bayana cewa, sai idan gwamnati ta dawo da burtulolin ne kamar yadda ake da su a jamhuriyya ta biyu a kasar nan, sannan za a samu sa’ida kan yawan samu rikece-rikice a tsakanin makiyya da manoma.

“Tun kafin zuwan turawa cikin kasar nan, akwai burtaloli da dabbobin makiyan ke bi, inda ya yi nuni da cewa, hatta wasu guaren da aka kebewa makiyyan wasu mutanen sun yi gine-gine akansu.”

Ya sanar da cewa, irin cin kashin da ake yiwa makiyya a kasar nan abin takaici ne, inda ya kara da cewa, da yawan su an kore su daga guraren da kakaknsu suke tun asali kusan sama da shakaru 100. duk shekara, ana yawan samu rikice-rikice a tsakanin manoma da Fulani makiyya a kasar nan.

A wani labarin kuwa, masana a fannin noman Rogo a kasar nan sun bayyana cewa, daga cikin tan miliyan 53 na Rogon da ake noma wa a Nijeriya a duk shekara, sama da kashi 90 a cikin dari ana sarrafa Rogon zuwa sauran wasu nau’ukan abinci.

A cewarsu, kiididdga ce ta tabbatar da wannan adadin, inda masanan suka kara da cewa, fannin na noman Rogon ya taimaka wajen samar wa da miliyoyin ‘yan Nijeriya aikin yi idan kuma aka inganta fannin, zai samar fiye da hakan.

Masanan sun sanar da hakan ne a a taron kara wa juna sani da suka gudanar a Babban Birnin Tarayyar Abuja, inda kuma suka yi nuni da cewa,kokarin da gwamtin tarayya ke ci gaba da yi na sake farfado noman na Rogo a Nijeriya, musamman kan daukain da Babban Bankin Nijeriya CBN ke samar wa a fannin, inda ya yi nuni da cewa, CBN ya bayar da gagarumar gudunawa wajen bunkasa fannin na noman Rogo a kasar nan.

“Kokarin na gwamtin tarayya ga fannin abin yaba wa ne matuka, musamman ganin cewa, nomansa na daya daga cikin amfanin gona da ke kara karfafa tattalin arzikin duniya”.

A cewar masanan, Nijeriya ce ke a kan gaba wajen noman Rogo, inda suka bayyana cewa, kasar na samar da kimanin tan miliyan 53 na Rogo a shekarar 2018 tare da kuma ta ke samar da akalla tan 7.7 ako wacce kadada daya, idan aka kwatanta da tan 23.4 da kuma tan 22.2 da ake samarwa a kasashen in Indonesiya da Thailand.

Masanan sun sanar cewa, ci gaba da sake farfado noman na Rogo a Nijeriya da gwamnati ke ci gaba da yi, musamman ta hanyar yin amfani da daukin da kan Babban Bankin Nijeriya ya kara taimaka wa matuka wajen kara bunkasa fannin na noman Rogon a kasar, da Kara fitar da shi zuwa kasuwar duniya, inda kuma hakan ya kara samar wa gwamnatin kasar kudaden shiga masu dimbin yawa.

“Nijeriya ce ke a kan gaba wajen noman Rogo, inda suka bayyana cewa, kasar na samar da kimanin tan miliyan 53 na Rogo a shekarar 2018 tare da kuma ta ke samar da akalla tan 7.7 ako wacce kadada daya, idan aka kwatanta da tan 23.4 da kuma tan 22.2 da ake samarwa a kasashen in Indonesiya da Thailand”.

Masanan sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta yi dukkan mai yuwa wajen kara samar da masu zuba jari a fannin na noman Rogon a kasar, musamman idan aka yi la’akari da irin dimbin kudaden shiga da fannin ke samar wa da manoman Rogon a kasar, inda kuma suka yi yi nuni da cewa, hakan zai kara taimaka wa wajen kara samar da ayyukan yi ga “yan kasar nan, musamman matasa.

miyetti allah
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
‘Yan Nijeriya 125 Da Suka Makale A Sudan Za Su Iso Abuja Yau Asabar

‘Yan Nijeriya 125 Da Suka Makale A Sudan Za Su Iso Abuja Yau Asabar

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026
Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.