ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Ceto Matafiya 76 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Kaduna

by Sadiq
4 years ago
Matafiya

Rundunar ‘yansandan Jihar Kaduna ta ce ta ceto matafiya 76 da aka yi garkuwa da su a hanyar Funtua zuwa Zaria a unguwar Gulbala a karamar hukumar Giwa ta jihar, ta hanyar hadin gwiwa da sojoji.

Kakakin rundunar ‘yansandan, DSP Mohammed Jalige, a wata sanarwa da ya fitar, ya ce an ceto mutanen ne a ranar Juma’a, bayan rahoton da aka samu daga hedikwatar ‘yansanda a karamar hukumar Giwa.

  • Xi Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Ilimi Karo Na 16 Na Cibiyoyin Kimiya Na Kasashe Masu Tasowa
  • Xi Ya Mika Sakon Taya Murna Ga Taron MDD Da Sin Kan Huldar Kasa Da Kasa Game Da Binciken Sararin Samaniya

A cewarsa, rundunar ‘yansandan ta samu rahoton ‘yan bindiga da dama ne suka tare hanya, kuma a cikin haka ne suka yi awon gaba da fasinjoji da dama, zuwa inda suke.

ADVERTISEMENT

Ya bayyana cewa, rundunar ta tattara jami’an tsaro ciki har da sojoji, inda suka shiga wurin, inda suka gano wata motar da babu kowa a ciki – wata motar kirar Ford mai dauke da lamba APP 667 XG, ta ce ta dauki fasinjojin da aka yi garkuwa da su.

Rundunar ta ce sojojin sun kara tarwatsa duk wani shingen hanya, tare da yin artabu da ‘yan bindigar tare da samun nasarar ceto dukkan mutane 76 da lamarin ya rutsa da su.

LABARAI MASU NASABA

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

“Binciken farko da aka gudanar ya nuna cewa wadanda abin ya rutsa da su a cikin motar sun fito ne daga karamar hukumar Sabon Birni ta Jihar Sakkwato zuwa wurare daban-daban, yayin da barayin suka tare su,” in ji shi.

A cewarsa, jami’an tsaro na ci gaba da gudanar da aiki a yankin gaba daya domin neman babban direban babbar motar dakon kaya da wasu fasinjoji biyu da har yanzu ba a kai ga tantance su ba.

Kwamishinan ‘yansandan jihar, Yekini Ayoku, wanda ya bayyana jin dadinsa kan hadin kai tsakanin jami’an tsaro a jihar, ya alakanta wannan nasarar da kokarin da ‘yansanda da sojoji suka yi, kamar yadda ya ba jama’a tabbacin ci gaba da samun nasara a kan ‘yan bindiga da sauran masu aikata laifuka a jihar.

MASU ALAKA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Next Post
2023: Takarar Peter Obi Za Ta Bai Wa PDP Matsala A Lokacin Zabe – Ganduje 

2023: Takarar Peter Obi Za Ta Bai Wa PDP Matsala A Lokacin Zabe - Ganduje 

LABARAI MASU NASABA

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.