• Leadership Hausa
Thursday, March 23, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun kama Wani Babban Dan Damfara A Legas

by Sabo Ahmad
7 months ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
‘Yansanda Sun kama Wani Babban Dan Damfara A Legas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan jihar Legas ta samu nasarar kama wani dandamfara,mai kimanin shekara 34. mai suna Emmanuel Rowland.

‘Yansandan da ke Ipakodo ne suka samu nasarar kama shi Mai magana da yawun rundunar ‘yansandan jihar, SP Benjamin Hundeyin ne ya bayyana cewa,yanzu haka ‘yansanda na ci gaba da binciken Rowland yayin da yake tsare a hannunsu, an kama dandamfarar ne, bayan samun wasu bayanan sirri da suka yi a kansa, na yadda yake yi wa jama’a damfara.

  • An Bude Bikin Fina-finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 Na Birnin Beijing
  • Mata A Daina Yawace-yawace Da Shige-shige Mara Amfani -Halima Kassim

An kama wanda ake zargin tare da wasu mutane wadanda suke hada kai wajen aikata laifi a motarsu, kirar Bolkswagen, mai lamba JJJ 27 DG, wadanda ke fita a matsayin direba da fasinjoji.

Suna daukar fasinja, da sun fara nisa, sai su tsaya da fara, maganar cewa, sun bar kudi a but din motarsu.

Rwoland ya tabbatar da cewa, ya fara wannan laifin ne a shekara ta 2022 kuma kafin kama shi, wannan ne karo na shida da yake aikata irin wannan laifin.

Labarai Masu Nasaba

A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430

Wata ‘Yar Haya Ta Kashe Mai Gidansu A Ogun

Jami’in hulda da jama’ar ya kara da cewa an kama damfarar da wadanda ake zarginsu da hada kai wajen aikata wannan laifi.

Saboda haka sai Kwamishinan ‘yansanda, Abiodun Alabi ya umarci a ci gaba da bincike kafin a gurfanar da masu laifin gaban alkali.

Tags: 'Yan SandaDamfaraLegas
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za A Dawo Da Shingen Binciken ‘Yansanda A Fadin Nijeriya

Next Post

Jayati Ghosh: Manufofin Kudi Na Amurka Suna Haddasa Hadari Ga Sauran Kasashe

Related

A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430
Kotu Da Ɗansanda

A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430

6 days ago
Wata ‘Yar Haya Ta Kashe Mai Gidansu A Ogun
Kotu Da Ɗansanda

Wata ‘Yar Haya Ta Kashe Mai Gidansu A Ogun

6 days ago
Saurayi Ya Kashe Wanda Suke Neman Budurwa Daya
Kotu Da Ɗansanda

Saurayi Ya Kashe Wanda Suke Neman Budurwa Daya

2 weeks ago
Kungiyar Mata Lauyoyi Na Bukatar Sanya Mata A Gaba A Fannin Fasaha Da Kirkire-Kirkire
Kotu Da Ɗansanda

Kungiyar Mata Lauyoyi Na Bukatar Sanya Mata A Gaba A Fannin Fasaha Da Kirkire-Kirkire

2 weeks ago
Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Neman A Sauke Babban Sufeton ‘Yansanda
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Neman A Sauke Babban Sufeton ‘Yansanda

4 weeks ago
An Daure Dan Kamasho Wata 6 Kan Satar Batirin Mota A Abuja
Kotu Da Ɗansanda

An Daure Dan Kamasho Wata 6 Kan Satar Batirin Mota A Abuja

4 weeks ago
Next Post
Jayati Ghosh: Manufofin Kudi Na Amurka Suna Haddasa Hadari Ga Sauran Kasashe

Jayati Ghosh: Manufofin Kudi Na Amurka Suna Haddasa Hadari Ga Sauran Kasashe

LABARAI MASU NASABA

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

March 23, 2023
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

March 23, 2023
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

March 23, 2023
Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

March 23, 2023
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

March 23, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

March 23, 2023
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

March 23, 2023
NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

March 23, 2023
FEC Ta Amince Da Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Wajen Gina Barikin Jami’an NDLEA

FEC Ta Amince Da Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Wajen Gina Barikin Jami’an NDLEA

March 23, 2023
Mata Magoya Bayan PDP Na Zanga-Zangar Watsi Da Sakamakon Zaben Gwamnan Kaduna

Mata Magoya Bayan PDP Na Zanga-Zangar Watsi Da Sakamakon Zaben Gwamnan Kaduna

March 23, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.