ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zaɓen 2027: Abin Da Ƴan Nijeriya Ke Tsammani

by Ra'ayinmu
4 months ago
2027

A yayin da ƙasar nan ke tunkarar zaɓukan 2027, amma a gefe ɗaya, ƙasar na ci gaba da fuskantar ƙalubalen rashin tsaro, musamman ganin yadda, ayyukan ta’andanci ya ƙungiyoyin Ƴan ta’adda, na Boko Haram da na ISWAP, ke ci gaba da yin ƙamari, a yankin Arewa Maso Gabas.

Kazalika, a wasu sassan jihohin Zamfara, Katsina, Niger, Sokoto, Kebbi da Kwara, ayyukan Ƴan bindiga daji, sai ƙara ta’azaara yake yi.

  • Zaben 2027: Jam’iyyun Siyasa Sun Bayyana Shirinsu Yayin Da INEC Ta Fitar Da Jawalin Zabe
  • 2027: Za Mu Kare Kuri’unmu, Ba Za Mu Maimaita Kuskuren Abin Da Ya Faru A 2023 Ba – Peter Obi

Bugu da ƙari, a jihohin Filato da Biniwe, ana ana fuskantar rikice-rikicen ƙabilanci, inda a kuduancin ƙasar, ana fuskantar tashe-tashen hankula, daga gun ‘yaƴan ƙungiyar masu fafutukar a raba Nijeriya wato IPOB da ke a jihohin Kudu Maso Gabas.

ADVERTISEMENT

Hakazalika, waɗannan matsalilin, na kuma shafar harkar tattalin arziki, wanda hakan ya sanya alumomin da ke a waɗannan jihohin, ke ci gaba dakon kan yaya lamarin zaɓukan na 2027, za su kasance.

Misali, ƙurar da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-rufai ya tayar, a kwanan baya a fagen siyasar ƙasar, ta hanyar kalamansa da ya furta, hakan ya ƙasa rura musayar kalamai, a fagen siyasar ƙasar, musamman duba da cewa, kamalaman na san a zuwa ne, daidai da lokacin da ake tunkrar zaɓukan na 2027.

LABARAI MASU NASABA

Shin Nijeriya Ta Shirya Tunkarar Dawowar Annobar Ebola?

Buƙatar Samar Da Alƙibla Ta Musamman Ga Gidajen Gyaran Hali Na Ƙasar Nan

Abin takaicin shi ne, yadda wasu manyan Ƴan siyasa a ƙasar suka gaza, fahimtar gaskiya.

Wasu furucin da ka aka yi a kafen yaɗa labarai na Talabijin na Abuja, musamman kan ƙaramar hukumar Birnin Gwari, Owerri, Jos, da kuma Yenagoa, hakan ya ƙara dagula al’amuran ƙabilanci da addini ko kuma na yanki.

A ƙasar kamar Nijeriya, da ke fama da matsalar rashin tsaro, sakin baki na furta irin waɗanna kalaman, babbar matsala ce.

A yayin da Ƴan adawa ke danganta gazawa a ɓangaren gwamnati na iya mulki na gari, inda kuma ɓangaren gwamnatin ke yi watsi da wannan iƙirarin na Ƴan adawa, bisa cewa, ana yi mata zagon ƙasa ne, hakan ya ƙara jefa rashin yarda, a zukatan Ƴan Nijeriya.

Amincewa da sakamakon sahihan zaɓukan da aka gudanar a tsakanin Ƴan takara, shi ne, baban hanyar da ke tabbatar da zaman lafiya.

Amma idan jigajigan manyan ƙasa suka nuna shakku kan mahukunta, kuma ba tare da bayyana sahihan hujjojinsu ba, amma suka ɓuge da son cimma wata manufa ta ƙashin kansu, hakan na iya rusa ginshiƙin da ake da aka ɗora ƙasar.

A Nijeriya dai, bay au ne kawai, aka saba ganin irin matsalar rura wutar gabar siyasa da ke kunno kai, tun kafin a gudanar da zaɓuka, a ƙasar ba

Masali, a 2011 ƙasar ta fuskanci rikice-rikice bayan gudanar da zaɓuka, wanda ya rikiɗe, zuwa rasa rayuka.

Ya zama wajbi, mu tashi tsaye, domin kar a sake mai=maita ‘yar gidan jiya, a zaɓukan na 2027.

Dole kuma, jigajigan Ƴan siyasa a ƙasar, su yi takan tsan-tsan wajen kaucewa, hadda rikici, a zaɓukan na 2027.

Bugu da ƙari, dole ne jigajigan Ƴan siyasa a ƙasar, su rinƙa auna furucinsu, kafin ta kaisu, ga furta su, tare da kuma kaucewa yin amfani da magoya bayansu, domin tayar da zaune tsaye.

Wannan nauyin ba wai kawai, ya rataya kan Ƴan siyasa bane, har da a ɓangaren kafafen yaɗa labarai , suma yi hattara da irin rahotannin da za su wallafa, ba tare da sun rura wutar rikici ba.

Kazalka, ya zama wajbi, a sanya ido kan rahotanin da ake wallafawa, a shafukan sada zamunta na zamani domin a kaucewa, yaɗawa alumma, rahotannin Ƙanzon Kurege.

Tuni dai, yanayin tsaron ƙasar ya taɓarɓare, inda duk wani na’uin rikicin siyasa, na iya janyowa, ƙilu ta janyo bau, musamman ta hanyar yaɗa raɗe-raɗi da furta kalamai saka-ka.

Hukumomin tsaron ƙasar, ba za su iya jurewa irin wanna lamarin ba, musamman duba da irin ɗimin barazanar matsalar tsaro.

Wannan Jaridar a ra’ayin mu, muna kira a rinƙa samar da sahihan bayanai, a yayin da ake tunkar zaɓukan na 2027.

Bugu da ƙari, dole ne a tskanin jam’iyyu, da su tabatar da sun samar da wata kafa ta kawar da duk wasu kalamai, musamman a lokacin da suke yin muhawara a kafar Talabjin don kaucewa, yin zafafar muhara, da za ta iya haddasa tashin hankali.

2027
Ra'ayinmu
+ postsBio
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Shin Nijeriya Ta Shirya Tunkarar Dawowar Annobar Ebola?
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Buƙatar Samar Da Alƙibla Ta Musamman Ga Gidajen Gyaran Hali Na Ƙasar Nan
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Ce-ce-ku-ce Kan Batun Biyan Bashin Naira Tiriliyan 3.3 Na Kuɗin Lantarki
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Matsalar Ɓacewar Gandun Dazukan Nijeriya

MASU ALAKA

Shin Nijeriya Ta Shirya Tunkarar Dawowar Annobar Ebola?
Ra'ayinmu

Shin Nijeriya Ta Shirya Tunkarar Dawowar Annobar Ebola?

May 29, 2026
Buƙatar Samar Da Alƙibla Ta Musamman Ga Gidajen Gyaran Hali Na Ƙasar Nan
Labarai

Buƙatar Samar Da Alƙibla Ta Musamman Ga Gidajen Gyaran Hali Na Ƙasar Nan

May 22, 2026
Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
Ra'ayinmu

Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

May 15, 2026
Next Post
2027

Wata Uku Da Kafa Dokar Ta-ɓaci: Har Yanzu Matsalar Tsaro Na Ci Gaba Da Ta’azzara

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.