ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zaɓen 2027: Abin Da Ƴan Nijeriya Ke Tsammani

by Ra'ayinmu
6 months ago
2027

A yayin da ƙasar nan ke tunkarar zaɓukan 2027, amma a gefe ɗaya, ƙasar na ci gaba da fuskantar ƙalubalen rashin tsaro, musamman ganin yadda, ayyukan ta’andanci ya ƙungiyoyin Ƴan ta’adda, na Boko Haram da na ISWAP, ke ci gaba da yin ƙamari, a yankin Arewa Maso Gabas.

Kazalika, a wasu sassan jihohin Zamfara, Katsina, Niger, Sokoto, Kebbi da Kwara, ayyukan Ƴan bindiga daji, sai ƙara ta’azaara yake yi.

  • Zaben 2027: Jam’iyyun Siyasa Sun Bayyana Shirinsu Yayin Da INEC Ta Fitar Da Jawalin Zabe
  • 2027: Za Mu Kare Kuri’unmu, Ba Za Mu Maimaita Kuskuren Abin Da Ya Faru A 2023 Ba – Peter Obi

Bugu da ƙari, a jihohin Filato da Biniwe, ana ana fuskantar rikice-rikicen ƙabilanci, inda a kuduancin ƙasar, ana fuskantar tashe-tashen hankula, daga gun ‘yaƴan ƙungiyar masu fafutukar a raba Nijeriya wato IPOB da ke a jihohin Kudu Maso Gabas.

ADVERTISEMENT

Hakazalika, waɗannan matsalilin, na kuma shafar harkar tattalin arziki, wanda hakan ya sanya alumomin da ke a waɗannan jihohin, ke ci gaba dakon kan yaya lamarin zaɓukan na 2027, za su kasance.

Misali, ƙurar da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-rufai ya tayar, a kwanan baya a fagen siyasar ƙasar, ta hanyar kalamansa da ya furta, hakan ya ƙasa rura musayar kalamai, a fagen siyasar ƙasar, musamman duba da cewa, kamalaman na san a zuwa ne, daidai da lokacin da ake tunkrar zaɓukan na 2027.

LABARAI MASU NASABA

Batun Shayar Da Jarirai Nonon Uwa Da Ƙalubalen Abinci Mai Gina Jiki

Buƙatar Kawo Ƙarshen Dogon Layi A Tashoshin Sayen Iskar CNG

Abin takaicin shi ne, yadda wasu manyan Ƴan siyasa a ƙasar suka gaza, fahimtar gaskiya.

Wasu furucin da ka aka yi a kafen yaɗa labarai na Talabijin na Abuja, musamman kan ƙaramar hukumar Birnin Gwari, Owerri, Jos, da kuma Yenagoa, hakan ya ƙara dagula al’amuran ƙabilanci da addini ko kuma na yanki.

A ƙasar kamar Nijeriya, da ke fama da matsalar rashin tsaro, sakin baki na furta irin waɗanna kalaman, babbar matsala ce.

A yayin da Ƴan adawa ke danganta gazawa a ɓangaren gwamnati na iya mulki na gari, inda kuma ɓangaren gwamnatin ke yi watsi da wannan iƙirarin na Ƴan adawa, bisa cewa, ana yi mata zagon ƙasa ne, hakan ya ƙara jefa rashin yarda, a zukatan Ƴan Nijeriya.

Amincewa da sakamakon sahihan zaɓukan da aka gudanar a tsakanin Ƴan takara, shi ne, baban hanyar da ke tabbatar da zaman lafiya.

Amma idan jigajigan manyan ƙasa suka nuna shakku kan mahukunta, kuma ba tare da bayyana sahihan hujjojinsu ba, amma suka ɓuge da son cimma wata manufa ta ƙashin kansu, hakan na iya rusa ginshiƙin da ake da aka ɗora ƙasar.

A Nijeriya dai, bay au ne kawai, aka saba ganin irin matsalar rura wutar gabar siyasa da ke kunno kai, tun kafin a gudanar da zaɓuka, a ƙasar ba

Masali, a 2011 ƙasar ta fuskanci rikice-rikice bayan gudanar da zaɓuka, wanda ya rikiɗe, zuwa rasa rayuka.

Ya zama wajbi, mu tashi tsaye, domin kar a sake mai=maita ‘yar gidan jiya, a zaɓukan na 2027.

Dole kuma, jigajigan Ƴan siyasa a ƙasar, su yi takan tsan-tsan wajen kaucewa, hadda rikici, a zaɓukan na 2027.

Bugu da ƙari, dole ne jigajigan Ƴan siyasa a ƙasar, su rinƙa auna furucinsu, kafin ta kaisu, ga furta su, tare da kuma kaucewa yin amfani da magoya bayansu, domin tayar da zaune tsaye.

Wannan nauyin ba wai kawai, ya rataya kan Ƴan siyasa bane, har da a ɓangaren kafafen yaɗa labarai , suma yi hattara da irin rahotannin da za su wallafa, ba tare da sun rura wutar rikici ba.

Kazalka, ya zama wajbi, a sanya ido kan rahotanin da ake wallafawa, a shafukan sada zamunta na zamani domin a kaucewa, yaɗawa alumma, rahotannin Ƙanzon Kurege.

Tuni dai, yanayin tsaron ƙasar ya taɓarɓare, inda duk wani na’uin rikicin siyasa, na iya janyowa, ƙilu ta janyo bau, musamman ta hanyar yaɗa raɗe-raɗi da furta kalamai saka-ka.

Hukumomin tsaron ƙasar, ba za su iya jurewa irin wanna lamarin ba, musamman duba da irin ɗimin barazanar matsalar tsaro.

Wannan Jaridar a ra’ayin mu, muna kira a rinƙa samar da sahihan bayanai, a yayin da ake tunkar zaɓukan na 2027.

Bugu da ƙari, dole ne a tskanin jam’iyyu, da su tabatar da sun samar da wata kafa ta kawar da duk wasu kalamai, musamman a lokacin da suke yin muhawara a kafar Talabjin don kaucewa, yin zafafar muhara, da za ta iya haddasa tashin hankali.

2027
Ra'ayinmu
+ postsBio
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Batun Shayar Da Jarirai Nonon Uwa Da Ƙalubalen Abinci Mai Gina Jiki
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Ana Ci Gaba Da Tafka Muhawara Kan Shirin Gwamnati Na Haramta Masana’atun Sarrafa Robobi
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Kisan Gillar Marabar Jos: Bai Kamata Jinin Malama Ummulkhairi Ya Tafi A Banza Ba
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Shin Nijeriya Ta Shirya Tunkarar Dawowar Annobar Ebola?

MASU ALAKA

2027
Ra'ayinmu

Batun Shayar Da Jarirai Nonon Uwa Da Ƙalubalen Abinci Mai Gina Jiki

August 14, 2026
Buƙatar Kawo Ƙarshen Dogon Layi A Tashoshin Sayen Iskar CNG
Ra'ayinmu

Buƙatar Kawo Ƙarshen Dogon Layi A Tashoshin Sayen Iskar CNG

July 31, 2026
Ana Ci Gaba Da Tafka Muhawara Kan Shirin Gwamnati Na Haramta Masana’atun Sarrafa Robobi
Ra'ayinmu

Ana Ci Gaba Da Tafka Muhawara Kan Shirin Gwamnati Na Haramta Masana’atun Sarrafa Robobi

July 10, 2026
Next Post
2027

Wata Uku Da Kafa Dokar Ta-ɓaci: Har Yanzu Matsalar Tsaro Na Ci Gaba Da Ta’azzara

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.