ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zargin Sace 89trn: Dan Takara A Kano Zai Maka Buhari A Kotu

by Sadiq
4 years ago
Buhari

Dan takarar da ke neman wakilcin al’ummar mazabar Kumbotso a majalisar dokokin tarayya a zaben 2023, Khalid Shettima Khalid ya bai wa shugaban kasa, Muhammad Buhari wa’adin sa’o’i 24 da ya dauki mataki a kan zargin da Honorabul Gudaji Kazaure ya yi kan zargin karkatar da Naira tiriliyan 89.

Khalid Shettima Khalid, ya bayyana haka ne a wata hira da manema labarai.

  • Duk Wanda Ya Yake Ni Zai Gane Kurensa – Kwankwaso Ga Ganduje
  • A Karo Na Farko Kudin Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Zarce Yuan Tiriliyan 40

Khalid wanda ya tsaya takarar dan majalisar wakilai a karkashin jam’iyyar PRP.

ADVERTISEMENT

Ya ce zargin da Honorabul Gudaji Kazaure ya yi yana da girma kuma binciken da shugaban kasa Muhammad Buhari ya yi shi ne ya zama wajibi a yi la’akari da halin kuncin da ‘yan Nijeriya ke ciki.

Ya ce badakalar da Honorabul Gudaji Kazaure ya bankado a babban bankin Nijeriya bai kamata a kunnen uwar shegu da ita ba.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

“Mene ne tsoron mai girma shugaban kasa a kan zargin satar dukiyar kasa, nan da awanni 24 daga wannan bayanin za mu dauki matakin shari’a a kan Gwamnatin Tarayya idan har ba a yi wani abu ba, ta yaya wasu ‘yan kalilan za su sanya tattalin arzikin Nijeriya a aljihunsu,” cewar Shettima.

“Na damu da yadda ‘yan Nijeriya ke mutuwa da matsanancin talauci, mafi yawansu ba za su iya siyan magungunan Naira 500 ba saboda halin kuncin da muke ciki.”

Ya ci gaba da cewa abin takaici ne matuka yadda aka bar Honorabul Kazaure ya yi tonon sililin kuma gwamnati ta yi bincike ta bankado wadanda ke da hannu a aikata wannan aika-aika kuma a hukunta su idan kuma Gudaji Kazaure ya yi karya a kan wadanda ake zargin sun saci wannan makudan kudi shi ma a hukunta shi.

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
Next Post
Gwamnatin Yobe Ta Sanya Wa Kasuwar Nguru Sunan Shehu Gibrima

Gwamnatin Yobe Ta Sanya Wa Kasuwar Nguru Sunan Shehu Gibrima

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.