ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 22, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ɗaliban Nijeriya Sun Nemi A Dakatar Da Dokor Haraji

by Abubakar Sulaiman
7 months ago

Ƙungiyar Ɗaliban ta ƙasa (NANS) ta nuna damuwa matuƙa kan shirin aiwatar da sabbin dokokin haraji da aka tsara su fara aiki daga 1 ga Janairu, 2026. Ƙungiyar ta ce duk da amincewa da muhimmancin gyaran haraji wajen ƙarfafa kuɗaɗen shiga da tattalin arziƙi, hanyar aiwatar da dokokin ba su da inganci kuma ba a yi cikakken bayani ga jama’a ba.

A wata sanarwa da Shugaban NANS na Ƙasa, Kwamared Olushola Oladoja, ya sanya wa hannu, ƙungiyar ta yi gargaɗi cewa aiwatar da dokokin a halin da ake ciki na iya ƙara ƙuncin rayuwa da rashin amincewa tsakanin jama’a da gwamnati. Ta ce ƴan Nijeriya ba su da cikakkiyar masaniya kan abun da dokokin suka ƙunsa da tasirinsu na dogon lokaci.

  • An Sanar Da Kananan Dandaloli Hudu Na Bikin Sabuwar Shekarar Sinawa Na 2026 Na CMG
  • An Wallafa Littafin “Bayanai Kan Jerin Tunanin Tattalin Arziki Na Xi Jinping”

NANS ta ƙara da cewa akwai fargaba a faɗin ƙasar nan cewa dokokin za su ƙara wa jama’a nauyin rayuwa, tare da raunana kasuwanci da shirye-shiryen kuɗi, musamman ganin halin matsin tattalin arziƙi da ake ciki.

ADVERTISEMENT

Ƙungiyar ta kuma nuna damuwa kan yadda aka yi watsi da manyan ƙungiyoyin matasa da na ɗalibai kamar NANS da NYCN wajen wayar da kai, duk da irin yawan mambobinsu da tasirinsu a ƙasa.

Saboda haka, NANS ta nemi a dakatar da aiwatar da dokokin har sai an gudanar da cikakken wayar da kai a duk faɗin ƙasa, tare da neman Majalisar Tarayya ta kammala bincikenta kan zargin sauye-sauyen da aka yi wa dokokin. Ta yi gargaɗin cewa idan ba a ɗauki mataki cikin kwanaki 14 ba, za ta shirya zanga-zangar ƙasa baki ɗaya.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Kano Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Yaƙi da Shan Miyagun Ƙwayoyi

Uba Da ‘Yarsa Sun Mutu Bayan Faɗawa Rijiya A Kano

Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    NAFDAC Ta Kama Jabun Giya, Gurbataccen Abinci Da Motocin Man Kalanzir
  • Abubakar Sulaiman
    Shari’ar Malami Ba Za Ta Dakatar Da Burinsa Na Gwamna Ba, Inji Jam’iyyar ADC Ta Kebbi
  • Abubakar Sulaiman
    Kwamandojin Kungiyar Ansaru Biyu Sun Amsa Laifin Garkuwa Da Mutane A Kotu
  • Abubakar Sulaiman
    ICPC Ta Yi Karar Likitan El-Rufai Kan Ƙirƙirar Jabun Rahoton Lafiya

MASU ALAKA

Kano
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Yaƙi da Shan Miyagun Ƙwayoyi

July 22, 2026
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano
Labarai

Uba Da ‘Yarsa Sun Mutu Bayan Faɗawa Rijiya A Kano

July 22, 2026
Hisbah
Manyan Labarai

Rajistar Shirin Auren Gata Na Kano Kyauta Ce, In Ji Hukumar Hisbah

July 22, 2026
Next Post
NNPP Ta Kori Shugabanta Na Kano, Dungurawa, Kan Zargin Saɓa Dokokinta

NNPP Ta Kori Shugabanta Na Kano, Dungurawa, Kan Zargin Saɓa Dokokinta

LABARAI MASU NASABA

Kano

Gwamnatin Kano Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Yaƙi da Shan Miyagun Ƙwayoyi

July 22, 2026
Yawan Man Fetur Da Gas Da Sin Ta Samar A 2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Yawan Man Fetur Da Gas Da Sin Ta Samar A 2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

July 22, 2026
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano

Uba Da ‘Yarsa Sun Mutu Bayan Faɗawa Rijiya A Kano

July 22, 2026
Sin Ta Fitar Da Takardar Matsayinta Kan Shugabancin Intanet A Zamanin Fasahohin Zamani

Sin Ta Fitar Da Takardar Matsayinta Kan Shugabancin Intanet A Zamanin Fasahohin Zamani

July 22, 2026
Shugaba Xi Ya Jaddada Muhimmancin Gina Halaye Nagari Ta Hanyar Ilimi Da Inganta Tsarin Ilimi Na Tushe A Matakin Koli

Shugaba Xi Ya Jaddada Muhimmancin Gina Halaye Nagari Ta Hanyar Ilimi Da Inganta Tsarin Ilimi Na Tushe A Matakin Koli

July 22, 2026
Hisbah

Rajistar Shirin Auren Gata Na Kano Kyauta Ce, In Ji Hukumar Hisbah

July 22, 2026
An Karyata Maganar Wai Akwai “Matsin Kasar Sin”

An Karyata Maganar Wai Akwai “Matsin Kasar Sin”

July 22, 2026
Sojoji Sun Daƙile ‘Yan Ta’adda Daga Karɓar Haraji A Yobe

Sojoji Sun Daƙile ‘Yan Ta’adda Daga Karɓar Haraji A Yobe

July 22, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Daƙile Yunƙurin Garkuwa Da Mutane, Sun Ceto Wasu Da Aka Sace A Zamfara, Katsina Da Kebbi

July 22, 2026
NNPP Ta Yi Barazanar Maka INEC A Kotu Kan Ƙin Bin Umarnin Dawo Da Tambarinta A Kan Lokaci

NNPP Ta Yi Barazanar Maka INEC A Kotu Kan Ƙin Bin Umarnin Dawo Da Tambarinta A Kan Lokaci

July 22, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.