ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 12, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

by Abubakar Sulaiman
60 minutes ago

June 12: Tinubu Ya Kafa Sabuwar Jami’a A Kaduna, Ya Karrama Marigayi Janar Yar’Adua

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da kafa sabuwar jami’a a Jihar Kaduna tare da sanyawa jami’ar sunan marigayi Janar Shehu Musa Yar’Adua, a wani ɓangare na bikin Ranar Dimokuraɗiyya ta 2026.

Jami’ar za ta kasance da sunan janar Shehu Musa Yar’Adua University of Geological Sciences and Engineering Technology.

ADVERTISEMENT

Tinubu ya bayyana hakan ne yayin jawabin Ranar Dimokuraɗiyya ta 12 ga Yuni, inda ya ce an sauya sunan Institute of Petroleum Studies, Kaduna domin girmama gudunmawar marigayin wajen gwagwarmayar dimokuraɗiyya da kuma hangen nesansa na haɗin kan kasa.

Shugaban ya kuma karrama sauran jaruman gwagwarmayar June 12, yana mai cewa Nijeriya na bin bashin godiya ga waɗanda suka sha tsangwama, da zaman kurkuku da gudun hijira domin tabbatar da dimokuraɗiyya. Haka kuma ya sanar da bayar da lambobin yabo ga masu fafutukar dimokuraɗiyya da dama.

LABARAI MASU NASABA

Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

Tinubu ya jaddada cewa bayan shekaru 27 na mulkin farar hula ba tare da tangarɗa ba, lokaci ya yi da ‘yan Nijeriya za su ƙara ƙarfafa cibiyoyin dimokuraɗiyya tare da tabbatar da cewa dimokuradiyya ta haifar da ci gaba, da wadata da tsaro ga kowa.

Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya
  • Abubakar Sulaiman
    Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance
  • Abubakar Sulaiman
    Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

MASU ALAKA

Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya
Manyan Labarai

Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

June 12, 2026
Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa
Manyan Labarai

Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

June 12, 2026
Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
Manyan Labarai

Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya

June 12, 2026
Next Post
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas

Tinubu Ya Jinjina Wa Jami’an Tsaro Kan Jajircewarsu Wajen Kawo Karshen Ta’addanci

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas

Tinubu Ya Jinjina Wa Jami’an Tsaro Kan Jajircewarsu Wajen Kawo Karshen Ta’addanci

June 12, 2026

June 12, 2026
Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Ganawar Neman Aiki

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Ganawar Neman Aiki

June 12, 2026
A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara

A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara

June 12, 2026
Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

June 12, 2026
Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

June 12, 2026
Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya

Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya

June 12, 2026
Sin Ta Fitar Da “Shirin Aiki Na Kasa Kan Hakkin Dan Adam Na (2026-2030)”  

Sin Ta Fitar Da “Shirin Aiki Na Kasa Kan Hakkin Dan Adam Na (2026-2030)”  

June 11, 2026
Afirka Ta Kudu Ta Kafa Mummunan Tarihi A Gasar Kofin Duniya

Afirka Ta Kudu Ta Kafa Mummunan Tarihi A Gasar Kofin Duniya

June 11, 2026
Japan Ta Kwaye Lullubin Da Take Fakewa Da Shi Wajen Kiran Kanta Mai Kaunar Zaman Lafiya

Japan Ta Kwaye Lullubin Da Take Fakewa Da Shi Wajen Kiran Kanta Mai Kaunar Zaman Lafiya

June 11, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.