• Leadership Hausa
Friday, June 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Makinde Ya Ajiye Mataimakinsa Ya Dauki Bayo Lawal A Matsayin Mataimaki

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
2023: Makinde Ya Ajiye Mataimakinsa Ya Dauki Bayo Lawal A Matsayin Mataimaki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A daidai lokacin da ake fuskantar babban zaben 2023, gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ajiye mataimakinsa, Injiniya Rauf Olaniyan, a matsayin abokin takara.

A maimakon hakan, nan take ya sauya shi da shugaban hukumar gidaje ta jihar, Barista Bayo Lawal, a matsayin abokin takara a 2023 na zaben gwamnan Jihar.

  • NIS Reshen Bayelsa Ta Yi Bikin Makon Sadarwa

Lawal haifaffen Kishi ya fito daga karamar hukumar Irepo, ya kasance tsohon Antoni Janar na jihar Oyo wanda aka nada shi a 1999 a karkashin mulkin tsohon gwamnan Lam Adesina.

Gwamnan Jihar na yanzu Seyi Makinde ya nada Lawal a matsayin Shugaban hukumar gidaje na jihar Oyo.

Idan za ku iya tunawa dai an kwashe tsawon lokaci gwamna Seyi da mataimakinsa Engr. Rauf Olaniyan, ba sa ga maciji.

Labarai Masu Nasaba

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wani Bom Da ‘Yan Tawayen Biyafara Suka Dasa Ya Tashi Da Su

Next Post

2023: Ni Kadai Ne Zan Iya Kawo Kuri’un Da Za Su Kayar Da Atiku —Rochas

Related

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu
Labarai

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

2 hours ago
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata
Labarai

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

2 hours ago
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

4 hours ago
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur
Manyan Labarai

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

6 hours ago
Takaddama Kan Shirin Daukar Sabbin ‘Yansanda
Labarai

Yadda Matashi Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 10 Fyade A Bauchi

7 hours ago
Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa

8 hours ago
Next Post
2023: Ni Kadai Ne Zan Iya Kawo Kuri’un Da Za Su Kayar Da Atiku —Rochas

2023: Ni Kadai Ne Zan Iya Kawo Kuri'un Da Za Su Kayar Da Atiku —Rochas

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

June 2, 2023
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

June 2, 2023
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

June 2, 2023
RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

June 2, 2023
Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

June 2, 2023
Jami’an Kasuwancin Sin Da Amurka Sun Amince Da Karfafa Muamala

Jami’an Kasuwancin Sin Da Amurka Sun Amince Da Karfafa Muamala

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.