• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ban Ji Dadin Rashin Zuwa Gasar Zakarun Turai A Badi Ba -Salah

by Rabilu Sanusi Bena
1 week ago
in Wasanni
0
Ban Ji Dadin Rashin Zuwa Gasar Zakarun Turai A Badi Ba -Salah
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Mourinho Ya Jefawa ‘Yan Kallo Sarkar Da Ya Samu Bayan Rashin Nasara

Dan wasan gaba na kasar Masar mai taka leda a kungiyar kwallon kafa ta Liverpool Moh Salah, ya nuna rashin jin dadinsa kan rashin zuwan kungiyarsa gasar zakarun turai da za a fafata a badi.

Liverpool ta kasa samun gurbin buga gasar zakarun turai da za a fafata a badi bayan kashin da Chelsea tasha a hannun Manchester United a wasa na 37 na gasar Firimiya, wanda hakan ya sa sai dai Liverpool ta kammala kakar bana a mataki na biyar.

  • Kotu Ta Ci Tarar Wadanda Suka Yi Karar Dakatar Da Rantsar Da Tinubu N17m
  • Da Dumi-Dumi: Kotun Koli Ta Yi Fatali Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima

Dan shekaru 30, Salah ya kara da cewar “ban ji dadin rashin buga gasar zakarun turai a badi ba amma babu komai za mu buga ‘Europa’ kuma za mu nunawa duniya abin da muke iyawa.”

Tags: EuropaGasar Zakarun TuraiLiverpoolSalah
ShareTweetSendShare
Previous Post

Atiku Ya Yi Martani Kan Korar Karar Da PDP Ta Shigar A Kan Shettima

Next Post

An Gudanar Da Bikin Murnar Ranar Afirka A Birnin Beijing

Related

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana
Wasanni

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

14 hours ago
Mourinho Ya Jefawa ‘Yan Kallo Sarkar Da Ya Samu Bayan Rashin Nasara
Wasanni

Mourinho Ya Jefawa ‘Yan Kallo Sarkar Da Ya Samu Bayan Rashin Nasara

2 days ago
Haaland Ya Kafa Tarihi A Gasar Firimiya Ta Bana 
Wasanni

Haaland Ya Kafa Tarihi A Gasar Firimiya Ta Bana 

7 days ago
Wace Kungiya Ce Za Ta Iya Taka Wa Man City Burki?
Wasanni

Wace Kungiya Ce Za Ta Iya Taka Wa Man City Burki?

7 days ago
La liga Ta Zama Dandalin Masu Nuna Wariya, Cewar Vinicius
Wasanni

La liga Ta Zama Dandalin Masu Nuna Wariya, Cewar Vinicius

1 week ago
Jordi Alba Zai Bar Barcelona A Karshen Kakar Bana 
Wasanni

Jordi Alba Zai Bar Barcelona A Karshen Kakar Bana 

1 week ago
Next Post
An Gudanar Da Bikin Murnar Ranar Afirka A Birnin Beijing

An Gudanar Da Bikin Murnar Ranar Afirka A Birnin Beijing

LABARAI MASU NASABA

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

June 3, 2023
Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

June 3, 2023
Yanzu-yanzu: Tinubu Na Ganawa Ta Farko Da Shugabannin Tsaro

An Fara Kunfar Baki Yayin Da Tinubu Ya Fara Nada Mukamai

June 3, 2023
Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

June 2, 2023
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.