• Leadership Hausa
Monday, October 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abba Gida-Gida Ya Ba Da Umarnin Rushe Gine-Ginen Da Aka Yi A Filayen Gwamnati

... Ya Nanata Alkawarin Kwato Kadarorin Gwamnati Don Amfanin Jama'a

by Muhammad
4 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Abba Gida-Gida
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna Abba Kabir Yusuf, na jihar Kano ya bayar da umarnin rusa wasu haramtattun gine-gine da aka gina a wasu wuraren da gwamnati.

Idan zaku iya tuna cewa, a cikin alkawuran yakin neman zabensa, ya bayar da tabbacin cewa zai dawo da martabar jihar ta hanyar kwato duk wani fili na jama’a da aka yi amfani da shi wajen kafa haramtattun gine-gine na mutane ko kungiyoyi.

  • Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano
  • Gwamnan Abba Gida-gida Ya Rushe Duk Nade-nade, Ya Kwace Duk Kadarorin Gwamnati Da Ganduje Ya Sayar

Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ce za a ruguza gine-ginen da aka gina a makarantu da masallaci da filin wasa da makabartu da kasuwanni da asibitoci domin tabbatar da bin ka’idar tsarin birane da kare lafiyar jama’a.

“Wadannan wuraren ana amfani da su ne don amfanin jama’a, don haka abin takaici ne ganin yadda ‘yan kasa marasa kishin kasa ke amfani da su”

A safiyar ranar Asabar dinnan, an aiwatar da rushe gine-ginen da ke filin wasan dawaki don kwato filin da aka yi amfani da shi ta haramtacciyar hanya.”

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Ceto Wasu Karin Dalibai Mata 7 Na Jami’ar Tarayya Da Ke Gusau Jihar Zamfara

NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

Muna kira ga al’umar Kano da su kara hakuri domin gwamnati mai ci ta himmatu wajen ganin Kano ta samu ci gaba, cewar gwamnan.

Tags: Abba Gida-gida
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

Next Post

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

Related

Sojoji Sun Ceto Wasu Karin Dalibai Mata 7 Na Jami’ar Tarayya Da Ke Gusau Jihar Zamfara
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojoji Sun Ceto Wasu Karin Dalibai Mata 7 Na Jami’ar Tarayya Da Ke Gusau Jihar Zamfara

7 days ago
NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur
Da ɗumi-ɗuminsa

NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

1 month ago
Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Gabon
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Gabon

1 month ago
Sojojin Nijar Sun Umarci Ambasadan Faransa Ya Fice Daga Kasar
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojojin Nijar Sun Umarci Ambasadan Faransa Ya Fice Daga Kasar

1 month ago
Wagner Yevgeny Prigozhin Ya Mutu A Hatsarin Jirgin Saman Rasha
Da ɗumi-ɗuminsa

Wagner Yevgeny Prigozhin Ya Mutu A Hatsarin Jirgin Saman Rasha

1 month ago
An Sace Masu Yi Wa Kasa Hidima 8 Da Direba A Zamfara
Da ɗumi-ɗuminsa

An Sace Masu Yi Wa Kasa Hidima 8 Da Direba A Zamfara

1 month ago
Next Post
Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

LABARAI MASU NASABA

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

October 1, 2023
Tinubu

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

October 1, 2023
Hangzhou

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

October 1, 2023
Syria

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

October 1, 2023
BUA

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

October 1, 2023
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

October 1, 2023
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

October 1, 2023
Amurka

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

October 1, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Yaba Da Ayyukan Bello Koko Na Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA Don Inganta Ayyukanta

October 1, 2023
Dambe: An Fafata Tsakanin Dan Aliyu Da Rabe Shagon Ebola

Dambe: An Fafata Tsakanin Dan Aliyu Da Rabe Shagon Ebola

October 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.