ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Kamata A Sani Game Da Barkewar Cutar Diptheria A Abuja

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Diptheria

An samu barkewar cutar Diphtheria da ta kashe yaro mai shekara hudu a garin Dei-Dei da ke babban birnin tarayya Abuja, wanda hakan ya sa hankalin mutane ya tashi musamman ma la’akari da yadda kwayar cutar take yaduwa tsakanin mutane.

Hukumar Babban Birnin Tarayya ta tabbatar da yaduwar cutar bayan da aka yi gwajin mutane takwas a dakin gwajin da ke Gaduwa da hukumar hana yaduwar cutar ta gudanar.

  • Bukatar Dakatar Da Kara Kudin Wutar Lantarki A Nijeriya
  • Kamfanin Meta Mamallakin Facebook Ya Yi Wa Twitter Kishiya

Diphtheria cuta ce da take farawa da zazzabi wanda yake saurin yaduwa ta hanyar tari da kuma hamma, kamar yadda hukumar lafiya ta duniya ta tabbatar.

ADVERTISEMENT

 “Idan abin ya ta’azzara, kwayar cutar tana iya yin guba da take sa wani farin abu a bayan makogwaro wanda ke toshe hanyoyin da iska za ta shiga, abin da zai samar da matsala wajen shakar iska ko hadiya, da haka ne sai a fara tari mai zafi. Akwai wani sashe na wuya na iya kumburi saboda kwayar cutar ta yi sanadiyar ta kama wurin.

 “A hankali gubar na iya haduwa da jini wanda hakan na iya samar da matsala da lalata naman zuciya da za su iya shafar jijiya, koda da saboda karancin kwayar halitta ta jini da ke sa rauni saurin warkewa”.

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Cutar ana yin maganinta ta hanyar amfani da magani da kuma na yin allurar Diphtheria.

Domin kauce wa kamuwa da cutar, babban sakataren kula da lafiya na Abuja, Yahaya Batsa, ya yi kira da mutane su je su yi allurar rigakafi, su yi nesa da shiga cikin jama’a da kuma daina zama wuraren da babu tsafta. Ya ba da shawarar a yi wa yara allurar rigakafi kamar yadda ya dace sau uku na allurar Pentabalent.

Hukumar lafiya ta duniya ta yi bayanin cewar a tabbatar da yin allurar rigakafin cutar Diphtheria ga yara da samari, saboda gujewar barkewar cutar.

Akwai allurar rigakafi ta da take bukatar ba kamar yadda ake yi ba sau uku, wanda hakan zai sa a samu damar yi wa yara da yawa allurar rigakafin da ya kamata saboda kariya daga kamuwa da cututtuka kamar su Diphtheria.

Asusun kula da yara na Majalisar Dinkin Duniya yana sa ran hukumar lafiya ta duniya za ta assasa yin allurar rigakafi nan da wata uku masu zuwa ko rubi’in shekarar 2023.

Alkalumma da aka samu daga hukumar lafiya ta duniya sun nuna cewa an samu wadanda suka kamu da cutar Diptheria 557 a Nijeriya daga watan Afrilu na 2023, ya shafi jihohi 21 daga cikin 36 tare da babban birnin tarayya.

An sanar da cibiyar hana yaduwar cututtuka da maganisu ta kasa a watan Disamba 2022, dangane da barkewar cutar Diphtheria a jihohin Kano da Legas.

Daga ranar 14 ga watan Mayu zuwa 9 ga Afrilu 2022, an samu wadanda ake kyautata sun kamu da cutar guda 1439, amma daga karshe an samu 557 ko kashi 39 da aka tabbatar da sun kamu da mutuwar mutum 73 daga cikin wadanda suka kamu da cutar.

A Nijeriya an fara samun labarin barkewar cutar Diphtheria a shekarar 2011 da ta shafi wasu wurare a kauyukan Jihar Borno, sashen Arewa maso gabas.

Alamun kamuwa da cutar sun hada da zazzabi, majina ta rika zuba, ciwon mashako, tari, idanu su yi ja, kumburin wuya, sai samun matsalar yin numfashi. Cutar Diphtheria tana saurin yaduwa ta hanyar cudanya da wanda ya kamu da ita.

Domin tabbatar da an kauce wa yiyuwar kamuwa da cutar, an yi kira da mazauna babban burnin tarayya su tabbatar da an yi wa ‘ya’yansu alluran rigakafi sau uku na Pentabalent wato yadda aka amince da sharuddan alluran rigakafi na kasa.

Diptheria
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato
Tsaro

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi
Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Next Post
An Bude Dandalin Hadin Gwiwa Da Raya Kirkire-kirkire Na Sin Da Afirka

An Bude Dandalin Hadin Gwiwa Da Raya Kirkire-kirkire Na Sin Da Afirka

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.