ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 29, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

AFCON 2025: Hukumar CAF Ta Sauya Alƙalin Da Zai Jagoranci Wasan Nijeriya Da Algeria

by Rabilu Sani Bena
6 months ago
AFCON

LABARAI MASU NASABA

An Raba Jadawalin Gasar Premier Ta Ingila Ta Kakar Wasan 2026/2027

Daga 1930 Zuwa 2026: Yadda Aka Buga Wasa Na Dubu Ɗaya A Gasar Kofin Duniya

Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Afrika (CAF) ta naɗa alƙalin wasa Issa Sy ɗan ƙasar Senegal domin ya jagoranci wasan daf da na kusa da na ƙarshe na Gasar Cin Kofin Afrika ta shekarar 2025 da za a buga yau Asabar tsakanin Nijeriya da Algeria a birnin Marrakech.

Tunda farko CAF ta naɗa Omar Artan a matsayin wanda zai yi alƙalanci a wasan, amma daga baya ta sauya shawara saboda fargabar da ake da ita game da yadda alƙalancin wasa ya taɓarɓare a gasar.

  • AFCON 2025: Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Algeria A Wasan Kwata Fainal
  • AFCON: Tunisia Ta Kori Kocinta Bayan Ficewa Daga Gasar

Issa Sy ba baƙon suna bane a gasar ta AFCON 2025, bayan ya yi aiki a matsayin mai kula da na’urar VAR a wasan rukuni tsakanin Morocco da Tanzania, ana sa ran naɗin Issa zai rage zarge-zargen da ake da shi dangane da alƙalanci a gasar, hakazalika ya kuma rage wasiwasin da magoya bayan ƙasashen biyu ke da shi na samun adalci yayin da Nijeriya da Algeria zasu fafata domin samun gurbi a wasan kusa da na ƙarshe.

ADVERTISEMENT

Super Eagles ta kawo wannan matakin ba tare da rashin nasara ko ɗaya ba, inda ta lallasa ƙasar Mozambique a wasan zagayen 16 da ci 4-0, yayin da Algeria ta doke Dimokuraɗiyyar Congo da ci 1 mai ban haushi a wasan mintuna 120 da suka buga, wasan na ranar Asabar zai zama tamkar ɗaukar fansa a wajen Nijeriya, ƙasar dake Yammacin Afrika tayi rashin nasara a irin wannan matakin a hannun Algeria da ci 2-1 a shekarar 2019.

AFCON
Rabilu Sani Bena
+ postsBio
  • Rabilu Sani Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sani-bena/
    Bayelsa United Ta Lallasa Kano Pillars 4-1 A Yenagoa
  • Rabilu Sani Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sani-bena/
    Samson Adamu Na Nijeriya Ya Zama Sabon Sakatare Janar Na CAF
  • Rabilu Sani Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sani-bena/
    Neymar Na Duba Yiwuwar Ritaya Daga Ƙwallon Ƙafa A Ƙarshen Shekara
  • Rabilu Sani Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sani-bena/
    Jerin Sharuddan Da Chelle Ya Gindayawa NFF Domin Cigaba Da Jagorantar Super Eagles 

MASU ALAKA

Yaushe Za A Gane Kungiyar Da Za Ta Lashe Gasar Premier?
Wasanni

An Raba Jadawalin Gasar Premier Ta Ingila Ta Kakar Wasan 2026/2027

June 27, 2026
Kofin Duniya
Wasanni

Daga 1930 Zuwa 2026: Yadda Aka Buga Wasa Na Dubu Ɗaya A Gasar Kofin Duniya

June 27, 2026
Babu Wani Saɓani Tsakanin Osimhen Da Lookman – Ndidi
Wasanni

Babu Wani Saɓani Tsakanin Osimhen Da Lookman – Ndidi

June 27, 2026
Next Post
Rikicin Wike Da Fubara Na Ƙara Tsananta, Tinubu Ya Sake Shiga Tsakani

Rikicin Wike Da Fubara Na Ƙara Tsananta, Tinubu Ya Sake Shiga Tsakani

LABARAI MASU NASABA

Ana Taron Ministocin Kula Da Yawon Bude Ido Na Kasashen APEC A Macao

Ana Taron Ministocin Kula Da Yawon Bude Ido Na Kasashen APEC A Macao

June 28, 2026
Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha

Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha

June 28, 2026
An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja

An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja

June 28, 2026
Mataimakin Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Gaggauta Zamanantar Da Tsarin Ayyukan Masana’antu

Mataimakin Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Gaggauta Zamanantar Da Tsarin Ayyukan Masana’antu

June 28, 2026
Kotu Ta Fara Sauraron Shari’ar Da Ke Ƙalubalantar Takarar Pantami A PDP

Kotu Ta Fara Sauraron Shari’ar Da Ke Ƙalubalantar Takarar Pantami A PDP

June 28, 2026
Ƴan Bindiga Sun Harbe Limami Da Wasu Mutane 3 A Sokoto

Ƴan Bindiga Sun Harbe Limami Da Wasu Mutane 3 A Sokoto

June 28, 2026
Ƴansanda Sun Kama Mutum 10 Kan Kisan Shugaban MACBAN Na Jihar Binuwe

Ƴansanda Sun Kama Mutum 10 Kan Kisan Shugaban MACBAN Na Jihar Binuwe

June 28, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Uba Sani Ya Ziyarci Iyalan Malamar Addini Da Aka Kashe A Kaduna Saboda Zargin Satar Yara

June 28, 2026
Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Da Yadda Aka Hallaka Malamar Islamiyya A Kaduna

Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Da Yadda Aka Hallaka Malamar Islamiyya A Kaduna

June 28, 2026
Abubuwan Da Ke Tattare Da Jami’in Soja Sambo Dasuki

Abubuwan Da Ke Tattare Da Jami’in Soja Sambo Dasuki

June 28, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.