ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jerin Sharuddan Da Chelle Ya Gindayawa NFF Domin Cigaba Da Jagorantar Super Eagles 

by Rabilu Sanusi Bena, Rabilu Sani Bena and Sulaiman
5 months ago
Chelle

A wani rahoto da Leadership Hausa ta tattato daga sauran jaridun cikin Gida, kocin babbar tawagar kwallon kafa ta Nijeriya (Super Eagles) Eric Chelle ya gindaya wasu sharudda ga hukumar kwallon kafa ta Nijeriya NFF matukar anason ya cigaba da kasancewa a matsayinsa na kocin Super Eagles, daga cikin sharudda 19 da tsohon kocin na tawagar kwallon kafa ta kasar Mali ya gindaya akwai karin albashi.

 

A yan kwanakinnan and danganta Chelle da komawa kungiyar kwallon kafa ta Olympic Marseille ta kasar Faransa, amma hakarsa bata cimma ruwa ba bayan kungiyar dake buga gasar Ligue 1 ta nada sabon koci, Eric Chelle ya sanya hannu kan kwantiragin shekaru biyu da NFF a watan Janairun shekarar 2025 tare da karin shekara daya idan yayi aikin mai kyau.

ADVERTISEMENT

 

A cewar yar jaridar wasanni, Shina Oludare, kocin wanda yakeda shaidar dan kasa ta kasashe biyu ( Faransa da Mali) ya gabatar da sharudan da aka gabatar ga NFF a ranar 22 ga watan Janairun shekarar 2026, bayan abin da ya bayyana a matsayin tunani mai zurfi, inda ya bukaci a duba takardar da kyau a mayar masa da martani.

LABARAI MASU NASABA

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta

NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman

 

Ga cikakken jerin sharudda 19 da Eric Chelle ya gabatar ga hukumar kwallon kafa ta Nijeriya (NFF):

1. Motar alfarma ta (SUV) tare da direba da jami’in tsaro.

2. Gida a cikin unguwa mai tsaro tare da wutar lantarki ta awanni 24 ba tare da katsewa ba.

3. A tanadar mashi da ofishi mai dauke da kayan aiki na zamani.

4. Samar da ingantaccen intanet.

5. Tikitin jirgin sama ga matarshi da yaransa biyu.

6. Samar da na’urar GPS.

7. Samar da kayan aiki masu kyau bisa ga bukatar kocin.

8. Dangane da wasannin sada zumunta, kocin yana da yancin zabar wasannin sada zumunci da tawagar zata buga.

9. Kocin zai shirya yadda atisayen tawagar zai kasance.

10. Kocin zai gudanar da shirye-shirye domin ci gaban matasan yan wasa.

11. Samar wa kocin damar yin tafiya, kallo, da sa ido ga yan wasan Nijeriya dake buga wasa a Turai.

12. Samar wa kocin damar yin tafiya don kallon gasar kwallon kafa ta gida don gano yan wasa wadanda za a saka a cikin tawagar kasar a matakai daban-daban.

13. A daina tsoma masa baki wajen zabar yan wasan tawagar Super Eagles.

14. Hukumar NFF dole ne ta bayar da kwangilar aiki ga mataimakansa.

15. Ana bukatar biyan albashi a ranar 30 ga kowane wata ko kafin ranar 30 ga wata.

16. Karin albashi da alawus kamar yadda tsarin tawagar ya tanada.

17. Bukatar a saka babban hadiminsa a cikin tsarin alawus.

18. Albashin dala $130,000.00 (dala dubu ɗari da talatin) kowane wata, inda zai kunshi sauran mataimakansa.

19. Ganawa ta wata-wata da dukkan masu horar da sauran tawagogin kwallon kafa a kasar.

Chelle
Rabilu Sanusi Bena
+ posts Bio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    BUA Ya Musanta Rahoton Cewa Zai Sayi Kaso 70 Na Kano Pillars
Chelle
Rabilu Sani Bena
+ posts Bio
  • Rabilu Sani Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sani-bena/
    Bayelsa United Ta Lallasa Kano Pillars 4-1 A Yenagoa
  • Rabilu Sani Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sani-bena/
    Samson Adamu Na Nijeriya Ya Zama Sabon Sakatare Janar Na CAF
  • Rabilu Sani Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sani-bena/
    Neymar Na Duba Yiwuwar Ritaya Daga Ƙwallon Ƙafa A Ƙarshen Shekara
  • Rabilu Sani Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sani-bena/
    FIFA World Cup: Yau Nijeriya Za Ta San Makomarta
Chelle
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan
  • Sulaiman
    Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar
  • Sulaiman
    Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu
  • Sulaiman
    Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

MASU ALAKA

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta
Manyan Labarai

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta

July 3, 2026
NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman
Wasanni

NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman

July 2, 2026
BUA Ya Musanta Rahoton Cewa Zai Sayi Kaso 70 Na Kano Pillars
Wasanni

BUA Ya Musanta Rahoton Cewa Zai Sayi Kaso 70 Na Kano Pillars

June 30, 2026
Next Post
SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 1

SAHUR [Falalarsa Da Fa'idojinsa] Na 3

LABARAI MASU NASABA

Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

July 4, 2026
Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

July 4, 2026
Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

July 4, 2026
CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

July 4, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

July 4, 2026
Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

July 4, 2026
Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

July 4, 2026
Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

July 4, 2026
Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.