ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Bukaci ‘Yansanda Da Likitocin Dabbobi Su Samar Da Tsaro Ga Fannin Kiwon Dabbobi

by Abubakar Abba and Sulaiman
6 months ago
Dabbobi

Ministan Ma’aiktar Bunkasa Kiwo, Idi Mukhtar Maiha, ya yi kira ga kwararrun Likitocin Dabbobi da ke aiki a Rundunar ‘yansanda, da su yi kokari wajen bai wa fannin kiwon dabbobi kariyar da ta kamata.

Maiha, ya bayar da wannan shawarar ce; a taron bita ta wayar da kai na kwana biyu a Abuja da aka shirya, karkashin shirin aikin tallafawa da dogaro da kai na kiwo (L-PRES).Ya yi kira a gare su da su yi amfani da kwarewarsu wajen sanya ido kan dakile yaduwar cututtukan da ke kama dabbobi da yin gangamin wayar da kai kan yi wa dabbobi allurar rigakafin kamuwa da cutuka tare da taimakawa wajen magance rikice-rikice a tsakanin manoma da Fulani Makiyaya.

  • Xi Jinping Ya Taya Murnar Kiran Taron Wakilan Gamayyar Kungiyoyin Masu Aikin Sa Kai Ta Kasar Sin Karo Na 3
  • PRP Ta Gargadi Sabon Shugaban PDP Kan Neman Taimakon Kasashen Waje A Rikicin Jam’iyya

Ministan ya jaddada muhimmancin tura kwararrun likitocin dabbobin aikin na ‘yansanda, musamman domin taimakawa wajen kara karfafa kula da lafiyar dabbobi da kuma kara karfafa tsaro “Duba da yadda ake da sama da kwararrun likitocin dabbobin 80 da kuma sauran kwararru sama da 70 a cikin aikin na ‘yansanda a kowace jiha a kasar, gudanmawarku a fannin, na da matukar muhimmanci “.

ADVERTISEMENT

Kazalika, Mukhtar ya kuma bukaci Babban Shugaba a Cibiyar Kula da Kiwon Lafiyar Dabbobi ta Kasa (CBON), Samuel Anzaku, ya tabbatar da cewa; likitocin dabbobin ‘yansanda, sun shiga cikin aikin gangamin yi wa dabbobi allurar rigakafi gadan-gadan tare da ci gaba da gudanarwa a daukacin fadin kasar nan da kuma kara sanya ido kan dakile yaduwar cututtukan dabbobi da ke shigowa ta iyakokin wannan kasa.

Ita kuwa a nata jawabin, Mataimakiyar Babban Sifoto na ‘yansanda, AIG Aishatu Baju Abubakar, wadda kuma ta wakilce shi a wajen taron, Sifetan ya yaba da irin salon shugabancin ministan tare kuma da yabawa kan yin hadakar a karkashin shirin na L-PRES, inda ya bayyana cewa; hakan zai taimaka wajen kara samar da wadataccen abinci a kasar da kuma kara wanzar da zaman lafiya a tsakanin al’umma.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Shi kuwa a nasa jawabin, Babban Shugaba a Cibiyar Kula da Kiwon Lafiyar Dabbobi ba Kasa (CBON), Samuel Anzaku ya zayyano irin kokarin da cibiyar ke ci gaba da yi, na dakile yaduuwar cututtukan dabbobi a daukacin fadin kasar. Shi ma a nasa bangaren, a jawabinsa na maraba a madadin jami’in shirin na kasa, Mustapha Mohammad, ya shawarci mahalarta taron da su karara yin aiki da sauran hukumomin gwamnati, domin cimma burin da aka sanya a gaba.

Dabbobi
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 
Dabbobi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
  • Sulaiman
    2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
  • Sulaiman
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
Hatsarin Tankar Mai Da Gobara Sun Yi  Ajalin Mutum 3 A Kano

Hatsarin Tankar Mai Da Gobara Sun Yi  Ajalin Mutum 3 A Kano

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.