• English
  • Business News
Tuesday, July 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Daure Matashi Shekara 2 Bisa Damfara Da Sunan Sojan Amurka

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
An Daure Matashi Shekara 2 Bisa Damfara Da Sunan Sojan Amurka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar Shiyyar Kaduna ta hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, ta tabbatar da samun hukuncin dauri ga wani Jesse Kassah, (mai suna Debaun Smith Wayne).

An yanke masa hukuncin daurin shekara biyu a gidan yari.

  • Shugaban Africa CDC Ya Yaba Da Hadin Gwiwar Sin Da Afrika A Bangaren Kiwon Lafiyar Al’umma
  • Za A Fuskanci Karancin Motoci A Nijeriya Sakamakon Karin Haraji

An samu Kassah da laifin yin kwaikwayon wani sojan Amurka kuma ya sayar da tikiti a Facebook ga wani Caitlin Morgan.

Kamar yadda bincike ya nuna, Kassah ya yi amfani da sunansa wajen damfarar wadanda abin ya shafa a cikin lamarin.

Mai shari’a Darius Khobo na babbar kotun Jihar Kaduna, Kaduna ne ya daure shi a gidan yari, bayan da ya amsa laifin da ake tuhumarsa da aikatawa a gaban kotu yayin da hukumar EFCC ta gurfanar da shi a gaban kuliya.

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Damke Mutum Shida Kan Kisan Da Aka Yi A Kasuwar Abuja

Sojoji Sun Cafke Wani Soja Kan Mutuwar Mai Gyaran Waya A Adamawa

An bayyana hakan ne ta hannun hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa a cikin wani sakon da ta wallafa a shafinta na D (tsohuwar Twitter).

Sanarwar ta kara da cewa, “Kai Jesse Joshua Kassah (aka Debaun Smith Wayne), (M) tsakanin watan Janairu zuwa Oktoba 2023 a Kaduna da ke karkashin ikon wannan kotun mai daraja, ka aikata laifi, kamar haka; karya ya gabatar da kanka a matsayin Debaun Smith Wayne; Wani jami’in sojan Amurka kuma mai sayar da tikiti a Facebook (wani shafin kafar yada labarun kan layi) ga wani Caitlin Morgan kuma wanda ya nuna cewa kun san karya ne sannan ka aikata laifin da ya saba wa doka kuma hukuncin da za a yi maka ya dace a karkashin sashe na 142 (1) na dokar Penal Code na Jihar Kaduna, na shekarar 2017″.

Ya amsa laifin da ake tuhumarsa da shi lokacin da aka karanta masa.

Da yake gabatar da rokonsa, lauyan masu shigar da kara, M. Arumemi, ya bukaci kotun da ta yanke wa wanda ake kara hukunci kamar haka.

Alkalin “ya yanke wa Kassah hukuncin daurin shekaru biyu a gidan yari tare da zabin tarar Naira 150,000.00.

Alkalin ya kuma bayar da umarnin a kwace wayar Samsung Galady A02 da aka yi amfani da ita wajen aikata laifin tare da mika ta ga Gwamnatin Tarayyar Nijeriya.

Sanarwar ta kara da cewa, “Wannan shi ne karo na farko da Kassah zai tafi gidan gyaran hali a lokacin da aka kama shi a unguwar Karji da ke Kaduna bisa laifukan da suka shafi intanet.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Daure Wani Dan Kasuwa Bisa Laifin Satar Kayan Kanti

Next Post

Firimiyar Ingila: Man City Za Ta Karbi Bakuncin Liverpool A Etihad

Related

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Damke Mutum Shida Kan Kisan Da Aka Yi A Kasuwar Abuja

3 days ago
Sojoji Sun Cafke Wani Soja Kan Mutuwar Mai Gyaran Waya A Adamawa
Kotu Da Ɗansanda

Sojoji Sun Cafke Wani Soja Kan Mutuwar Mai Gyaran Waya A Adamawa

3 days ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

1 week ago
‘Yan Sanda Sun Kama Mutum 2 Kan Zargin Jefe Wani Direba Har Lahira A Ondo
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Gurfanar Da Lauya A Abuja A Kotu Bisa Tuhumarsa Da Aikata Sojan Gona

2 months ago
Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe
Kotu Da Ɗansanda

Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe

2 months ago
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance
Kotu Da Ɗansanda

NDLEA Ta Kama Wani Mutum Mai Shekaru 75 Da Laifin Safarar Muggan Kwayoyi

3 months ago
Next Post
Firimiyar Ingila: Man City Za Ta Karbi Bakuncin Liverpool A Etihad

Firimiyar Ingila: Man City Za Ta Karbi Bakuncin Liverpool A Etihad

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

July 15, 2025
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

July 15, 2025
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.