• Leadership Hausa
Saturday, July 2, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Kotu Da Ɗansanda

An Kama Mutum Uku Da Ke Yin Takardun Mota Na Bogi A Kano

by Sabo Ahmad
1 week ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Jami’an Tsaro Sun Cafke Mutumin Da Ake Zargi Da Laifin Hada Bama-Bamai A Jihar Taraba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan jihar Kano ta samu nasarar kama mutum uku da ke yin takardun mota na bogi a Kano.

Mai Magana da yawun rundunar ‘yansanda na jihar Kano SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya tabbatar da kama mutanen.

  • Kotu Ta Tabbatar Da Kwace Masallacin Juma’a Na Marigayi Sheikh Ja’afar Na Kano

Ya ce, an kama mutanen ne bisa zargin da ake yi musu na satar mota da yin takardun bogi, An kama kama Odinaka Godwin da wasu mutum biyu da aka same su da gwangwanin fentin mota guda tara da lambobin mota da kuma awasu motoci.

Kiyawa ya ci gaba da bayanin cewa, bincike ‘yandandan ya kai ga kama kama wani mutum mai suna Abdulra’uf Olalade mai kimanin shekara 57 da Abdullahi Suleman da kuma Suleman Ibrahim.
Wadanda aka Kaman sun tabbatar da cewa, sun kware wajen sake yi wa mota takardu.

Ya ce, yanzu haka ‘yansandan na ci gaba da bincike, kafin su gurfanar da su gaban manta-sabo.

Labarai Masu Nasaba

‘Yandaba 45 Za Su Gurfana A Kotun Kano

Bayan Ruwan Wuta: Masu Garkuwa Sun kama Basarake A Jos

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ko Auren Takarar Kwankwaso Da Obi Zai Dauru?

Next Post

Sha’aban Sharada Ya Roki Kotu Ta Soke Zaben Fid-Da Gwanin Gwamna A APC A Kano

Related

‘Yandaba 45 Za Su Gurfana A Kotun Kano
Kotu Da Ɗansanda

‘Yandaba 45 Za Su Gurfana A Kotun Kano

1 day ago
‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da ‘Yan Tawagar Biki 50 A Hanyar Zamfara Zuwa Sokoto
Kotu Da Ɗansanda

Bayan Ruwan Wuta: Masu Garkuwa Sun kama Basarake A Jos

1 week ago
Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta
Kotu Da Ɗansanda

Ya Yi Yunkurin Arcewa Bayan Daba Wa Mai Ciki Wuka Ta Mutu

1 week ago
Takardun bogi
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Yi Wa Masu Garkuwa Kofar Raggo, Suka Kwace AK-47 Da Harsasai A Zamfara

1 week ago
Za A Rataye Mutumin Da Ya Kashe Matarsa Bisa Zargin Neman Maza
Kotu Da Ɗansanda

Za A Rataye Mutumin Da Ya Kashe Matarsa Bisa Zargin Neman Maza

1 week ago
Mata Sun Yi Zanga-zanga Kan Yawan Bacewar Kananan Yara A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

Mata Sun Yi Zanga-zanga Kan Yawan Bacewar Kananan Yara A Taraba

2 weeks ago
Next Post
Sha’aban Sharada Ya Roki Kotu Ta Soke Zaben Fid-Da Gwanin Gwamna A APC A Kano

Sha’aban Sharada Ya Roki Kotu Ta Soke Zaben Fid-Da Gwanin Gwamna A APC A Kano

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin CRCC Na Kasar Sin Ya Kammala Aikin Samar Da Ruwan Sha A Angola

Kamfanin CRCC Na Kasar Sin Ya Kammala Aikin Samar Da Ruwan Sha A Angola

July 2, 2022
INEC Ta Fitar Da Sabbin Ka’idojin Zaben 2023

Mutum Miliyan 1.9 Ne Za Su Kada Kuri’a A Zaben Gwamnan Osun A Watan Yuli – INEC

July 2, 2022
Ronaldo Yana Son Barin Manchester United

Ronaldo Yana Son Barin Manchester United

July 2, 2022
Kungiyar Kasa Da Kasa Ta Nemi A Gurfanar Da ‘Yan Siyasar Da Suka Ki Bayyana Kadarorinsu

Kungiyar Kasa Da Kasa Ta Nemi A Gurfanar Da ‘Yan Siyasar Da Suka Ki Bayyana Kadarorinsu

July 2, 2022
An Gano Sama Da Yara 50 Da Aka Sace A Wani Cocin Ondo

An Gano Sama Da Yara 50 Da Aka Sace A Wani Cocin Ondo

July 2, 2022
Ana Sa Ran Yankin Hong Kong Zai Samu Wani Sabon Ci Gaba A Cikin Shekaru Biyar Masu Zuwa

Ana Sa Ran Yankin Hong Kong Zai Samu Wani Sabon Ci Gaba A Cikin Shekaru Biyar Masu Zuwa

July 2, 2022
An Buga Littattafai Hudu Dake Bayyana Yadda Xi Jinping Ke Aiki A Kananan Hukumomi

An Buga Littattafai Hudu Dake Bayyana Yadda Xi Jinping Ke Aiki A Kananan Hukumomi

July 2, 2022
Abubuwan Da Aka Halatta Da Wadanda Aka Haramta Ga Mahajjaci (II)

Darussa Daga Aikin Hajjin Manzon Allah (SAW)

July 2, 2022
Rashin Shugabanni Na Kwarai Ke Kara Rura Matsalolin Arewa – Ibrahim Galadanci

Rashin Shugabanni Na Kwarai Ke Kara Rura Matsalolin Arewa – Ibrahim Galadanci

July 2, 2022
Brazil Ta Ci Gaba Da Zama Ta Daya A Duniya

Brazil Ta Ci Gaba Da Zama Ta Daya A Duniya

July 2, 2022
ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.