• Leadership Hausa
Saturday, December 9, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kama Saurayi Yana Lalata Da Mahaukaciya A Suleja

by Sabo Ahmad
1 year ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
An Kama Saurayi Yana Lalata Da Mahaukaciya A Suleja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yansanda sun kama wani mutum mai suna Haruna Musa, mai kimanin shekara 21, yana lalata da mahaukaciya a Ungwar Gwari Kwamba, karamar hukumar Suleja ta jihar Neja.

A wani faifan bidiyo da jaridar Daily Trust, ta samu, an ji Musa yana cewa, bai kai ga samun gamsuwa ba kafin asirinsa ya tonu.

  • Kotu Ta Yi Masa Daurin Rai-da-rai Bisa Yi Wa Tsohuwa Mai Shekara 85 Fyade

An kama Musa, da wani ganye wanda ake kyautata zaton tabar wiwi ce, wadda yake sha har ta kawar masa da hankalinsa, wadda ya debo daga kauyensu.

Ya ce; “In ban da asirina ya tonu na tabbatar da sai na sadu da wannan mahaukaciya. Ban san yadda aka yi aka gano ni ba. Don haka ina rokon ku yi min afuwa.

Ni yaro ne, ina da abubuwa masu yawa da zan bayar da gudummawa a kansu.

Labarai Masu Nasaba

Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

An Daure Matashi Shekara 2 Bisa Damfara Da Sunan Sojan Amurka

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sayen Kuri’u Na Kara Dagula Dimokuradiyyar Nijeriya — Sanusi II

Next Post

Atiku Da Tinubu Sun Fara Cacar Baki Kan Zaben 2023

Related

Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana
Kotu Da Ɗansanda

Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

6 days ago
An Daure Matashi Shekara 2 Bisa Damfara Da Sunan Sojan Amurka
Kotu Da Ɗansanda

An Daure Matashi Shekara 2 Bisa Damfara Da Sunan Sojan Amurka

2 weeks ago
Kotu Ta Daure Wani Dan Kasuwa Bisa Laifin Satar Kayan Kanti
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Daure Wani Dan Kasuwa Bisa Laifin Satar Kayan Kanti

2 weeks ago
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Kotu Da Ɗansanda

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 7 Da Cafke 33 A Kaduna Da Filato

2 weeks ago
Zargin Yaudara: Wani Tela Ya Kashe Tsohuwar Masoyiyarsa A Kaduna
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Cafke Malamin Addini Da Sassan Mutum Danye A Oyo

3 weeks ago
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye
Kotu Da Ɗansanda

Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

1 month ago
Next Post
Atiku Da Tinubu Sun Fara Cacar Baki Kan Zaben 2023

Atiku Da Tinubu Sun Fara Cacar Baki Kan Zaben 2023

LABARAI MASU NASABA

oktoba

Game Da Tambayar Nan: Ko Ka Yi Tir Da Harin Ranar 7 Ga Oktoba?

December 8, 2023
Rawar Da Nijeriya Ta Taka A Taron Dumamar Yanayi Na Duniya

Rawar Da Nijeriya Ta Taka A Taron Dumamar Yanayi Na Duniya

December 8, 2023
Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

December 8, 2023
Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna

Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Asibiti, Makaranta Da Gidaje Ga Al’ummar Tudun Biri – Gwamnan Kaduna

December 8, 2023
Kasar Sin Ta Wallafa Wani Shiri Don Inganta Yanayin Iska

Kasar Sin Ta Wallafa Wani Shiri Don Inganta Yanayin Iska

December 8, 2023
Sin: Ya Kamata Kwamitin Sulhu Ya Kara Daukar Matakai Kan Lokaci Don Inganta Tsagaita Bude Wuta Da Kawo Karshen Yaki A Dukkan Fannoni

Sin: Ya Kamata Kwamitin Sulhu Ya Kara Daukar Matakai Kan Lokaci Don Inganta Tsagaita Bude Wuta Da Kawo Karshen Yaki A Dukkan Fannoni

December 8, 2023
Sinawa: Mutane Masu Kwazo Da Girmama Baki Da Ke Kallon Alkiblar Kawo Ci Gaba

Sinawa: Mutane Masu Kwazo Da Girmama Baki Da Ke Kallon Alkiblar Kawo Ci Gaba

December 8, 2023
Sin: Matakan Kuntatawa Na Kasar Amurka Kan Kasar Sin Ba Zai Hana Bunkasuwar Sin Ba

Sin: Matakan Kuntatawa Na Kasar Amurka Kan Kasar Sin Ba Zai Hana Bunkasuwar Sin Ba

December 8, 2023
Gwamna Yusuf

Gwamnan Kano Zai Gana Da Shugaban ‘Yan Fansho Kan Batan Naira Biliyan 5

December 8, 2023
Ya Kamata Kasashen Turai Su Kara Fahimtar Kasar Sin Don Karfafa Dangantakar Dake Tsakaninsu

Ya Kamata Kasashen Turai Su Kara Fahimtar Kasar Sin Don Karfafa Dangantakar Dake Tsakaninsu

December 8, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.