ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kama Wani Mutum Kan Yi Wa Gwamna Bago Ihun ‘Ba Ruwa, Ba Wuta’ A Suleja

by Sadiq
2 months ago
Bago

Rundunar ’yansandan Jihar Neja ta kama wani mutum mai shekaru 38, Hamisu Abdullahi, bisa zargin yin ihu “ba ruwa, ba wuta” yayin ziyarar Gwamna Mohammed Umaru Bago zuwa fadar Sarkin Suleja.

Kakakim ’yansandan jihar, Wasiu Abiodun, ya ce an kama mutumin ne saboda ƙoƙarin kawo cikas ga harkokin gwamnati a lokacin ziyarar Sallah.

  • Rikicin Gabas Ta Tsakiya Na Iya Sa A Koma Aiki Daga Gida – Dangote
  • Ministan Lantarki Ya Nemi Afuwar ‘Yan Nijeriya Kan Ƙarancin Wuta, Ya Yi Alƙawarin Yin Gyara

An kai shi sashen binciken manyan laifuka (SCID) a Minna a ranar 20 ga watan Maris.

ADVERTISEMENT

Sai dai daga baya an bayar da belinsa yayin da ake ci gaba da bincike.

Ɗan’uwan Hamisu, Haruna Abdullahi, ya ce an sake shi da yammacin ranar Talata bayan ya shafe kwanaki biyar a tsare.

LABARAI MASU NASABA

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro

Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita

An ce Hamisu, wanda yake da yara huɗu, ya yi ihun ne a fadar Sarkin yayin ziyarar.

Akwai jita-jitar cewa gwamnan ne ya bayar da umarnin a kama shi, amma ba a tabbatar da hakan ba.

Mai magana da yawun gwamnan, Bologi Ibrahim, ya ce bai san da lamarin ba.

A gefe guda kuma, Cibiyar Aikin Jarida ta Duniya (IPI) a Nijeriya, ta buƙaci Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya gargaɗi gwamnan kan matakan da ka iya takura wa ’yancin aikin jarida.

Ta ce wasu abubuwa da gwamnati ke yi sun sa aikin ’yan jarida cikin tsaka mai wuya.

MASU ALAKA

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro
Manyan Labarai

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro

June 6, 2026
Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita
Manyan Labarai

Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita

June 6, 2026
Nijeriya Da Turkiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Haɗin Gwuiwa Don Bunƙasa Harkar Ma’adinai
Manyan Labarai

Nijeriya Da Turkiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Haɗin Gwuiwa Don Bunƙasa Harkar Ma’adinai

June 6, 2026
Next Post
Bayanan Tattalin Arziki: Yadda Kasar Sin Ke Ci Gaba Da Zama Mai Ciyar Da Tattalin Arzikin Duniya Gaba 

Bayanan Tattalin Arziki: Yadda Kasar Sin Ke Ci Gaba Da Zama Mai Ciyar Da Tattalin Arzikin Duniya Gaba 

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Ba Zai Yiwu A Cimma Yarjejeniya Ba Tare Da Sanya Batun Lebanon Ba —Iran

Ba Zai Yiwu A Cimma Yarjejeniya Ba Tare Da Sanya Batun Lebanon Ba —Iran

June 6, 2026
Kasashen Da Darajar Kudadensu Suka Fadi Da Wadanda Nasu Suka Tashi Sanadiyyar Yakin Iran

Kasashen Da Darajar Kudadensu Suka Fadi Da Wadanda Nasu Suka Tashi Sanadiyyar Yakin Iran

June 6, 2026
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Mai Taken “Tides And Voices” A Birnin Sanya Na Sin

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Mai Taken “Tides And Voices” A Birnin Sanya Na Sin

June 6, 2026
Real Madrid Ce Tafi Kowacce Kungiya Daraja A Duniya

Real Madrid Ce Tafi Kowacce Kungiya Daraja A Duniya

June 6, 2026
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai A Yankin Arewa Maso Gabashin Sin Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai A Yankin Arewa Maso Gabashin Sin Ya Zarce 3,000 A Bana

June 6, 2026
Kofin Duniya: Sababbin Dokokin Da FIFA Ta Kawo

Kofin Duniya: Sababbin Dokokin Da FIFA Ta Kawo

June 6, 2026
Kafar CMG Ta Kulla Yerjeniyoyin Hadin Gwiwa Da Hukumomin Kasar Laos

Kafar CMG Ta Kulla Yerjeniyoyin Hadin Gwiwa Da Hukumomin Kasar Laos

June 6, 2026
Rundunar Sojan Kasar Sin Ta Sa Ido Kan Jirgin Ruwan Yakin Kasar Holland Da Ya Tsallake Mashigin Tekun Taiwan

Rundunar Sojan Kasar Sin Ta Sa Ido Kan Jirgin Ruwan Yakin Kasar Holland Da Ya Tsallake Mashigin Tekun Taiwan

June 6, 2026
Sin Tana Adawa Da Karin Takunkumin Da Amurka Ta Sanya Wa Cuba

Sin Tana Adawa Da Karin Takunkumin Da Amurka Ta Sanya Wa Cuba

June 6, 2026
Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana

June 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.