ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
3 hours ago
Ilimi

Hukumar ilimin bai ɗaya ta Jihar Yobe tare da haɗin gwiwar Hukumar ilimin bai ɗaya  (UBEC), ta ƙaddamar da raba kayan koyarwa da Malaman makaranta suke amfani da su, da kuma waɗanda aka ba masu koyo a ƙarƙashi tsarin taimako na shekarar karatu ta  2024/2025 a duk makarantun da suke a faɗin Jihar.

Raba kayan an yi shi ne a wurin da Hukumar SUBEB ta Yobe ta ke ajiye kayan ta a Damaturu, an yi hakan ne domin a samu damar ingantawa da bunƙasa kayan koyarwa da na Malamai masu inganci a  makarantun da suke  tsarin makarantu du faɗin Jihar .

Da yake nashi jawabin wajen buɗe taron ƙaddamar da raba kayan aiki  kwamishinan, ilimi da ilimin bai ɗaya da Sakandare, Farfesa Abba Adam Idris, ya ce samar da kayan aiki ya nuna irin damuwar da Gwamnatin Jihar Yobe ta yi da kuma Hukumar ilimin bai ɗaya, domin su bunƙasa bangaren ilimi da yadda za a riƙa samun sakamako mai inganci a duk faɗin makarantun Jihar

ADVERTISEMENT

Farfesa Idris ya yi kira da Hedimastoci, da masu tafiyar da mulkin makarantu, har ma da masu ruwa da tsaki da su tabbatar da ana adalci, gaskiya,a lokacin da ake raba su kayan ga makarantun da za a kai ma su.

Shugaban hukumar ilimiin bai ɗaya ta Jihar Yobe SUBEB, Umaru Hassan Babayo lokacin da yake na shi jawabin ya miƙa godiyar sa zuwa ga Gwamna Mai Mala Buni saboda yadda yake ci gaba da ba bangaren ilimi taimako, musamman ma maganar  ɗaukar sabbin Malaman makarantar da ya yi, domin ya bunƙasa ilimi ya kasance mai nagarta ta hanyar koyarwa, da kuma koyo a makarantu.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

Babayo ya yi kira da Malaman makaranta su ƙara ƙaimi wajen taimakawa gwamnati domin ta samu cimma burin ta na bunƙasar ilimi musamman ma su ƴan makaranta waɗanda ake koya mawa.

Shi ma da yake na shi jawabin Shugaban kwamitin ilimi, Digma Maina Gana, ya yi kira da Hedimastoci su tabbatar da kowane Malami ya na zuwa makaranta .

Ya yi kira da Sakatarorin ilimi su maida hankalin su ga sa ido akan yadda aka tafiyar da ayyukan koyarwa a makarantun su.

A na shi jawabin,darektan shiyya, na UBEC Abdullahi Mohammed Jarma, cwa ya yi ilimi ya dogara ne ga samuwar kayan aikin da suka dace, ƙwararrun Malaman da suka san kan su, su ma masu koyon za a san yadda za a ja ra’ayin su domin su koya.

Ilimi
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Tattalin Arziƙin Ƙasa: Masana Sun Buƙaci Tinubu Ya Yi Hattara Da Shawarar IMF
  • Sulaiman
    Zulum Ya Ƙaddamar Da Gidajen Ƴan Gudun Hijira 100 A Sakkwato
  • Sulaiman
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Sulaiman
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Next Post
Farashin Mai Na Iya Sauka Har Zuwa Dala $60 Kan Kowanne Ganga

Farashin Mai Na Iya Sauka Har Zuwa Dala $60 Kan Kowanne Ganga

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

IMF

Tattalin Arziƙin Ƙasa: Masana Sun Buƙaci Tinubu Ya Yi Hattara Da Shawarar IMF

June 20, 2026
Zulum Ya Ƙaddamar Da Gidajen Ƴan Gudun Hijira 100 A Sakkwato

Zulum Ya Ƙaddamar Da Gidajen Ƴan Gudun Hijira 100 A Sakkwato

June 20, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Farashin Mai Na Iya Sauka Har Zuwa Dala $60 Kan Kowanne Ganga

Farashin Mai Na Iya Sauka Har Zuwa Dala $60 Kan Kowanne Ganga

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Sojoji Sun Yi Wa Ƴan Bindiga Mummunar Barna A Katsina

Sojoji Sun Yi Wa Ƴan Bindiga Mummunar Barna A Katsina

June 20, 2026
Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)

June 20, 2026
Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu

Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu

June 20, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.