ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Kira Da A Kara Tallafi Kan Lamarin Yaran Da Ba Su Zuwa Makaranta

by Sulaiman and Idris Aliyu Daudawa
2 months ago
Makaranta

Masana harkar ilimi sun yi kira da karin samun ci gaban harkar ilimi don haka ne ma suka ankarar da gwamnatocin

Kano, Katsina da kuma Jigawa  da su ware ma bangaren ilimi wani kaso mai gwabi saboda kulawar yaro, da ci gaban ilimi, a matsayin wani mataki ne da ya zama dole ne a dauke shi da muhimmanci don  a samu dama wajen daukar shi  ya  kuma dace  da yaran da basu zuwa makarantai.

An yi wannan kiran ne lokacin da aka yi taron kwana biyu da ya shafi ganawa da manema labarai domin bunkasa bunkasa ilimin farko da yaro / yara za su fa samu, da kuma fadada hanyar da za a samu ilimi mai nagarta a Jihohin ukun,da aka yi a Dutse, hedikwatar Jihar Jigawa.Gidauniyar kasa da kasa da take kulawa da lamurran da suka shafi kananan yara tare da tallafi tarayyar Turai.

ADVERTISEMENT

Da ake gabatar da wani jawabin wasika mai taken da ake kira “Zuba jari a farkon rayuwar ilimin rayuwar farko ta yara a matsayin wani ginshiki ne na rage yaran da ba su zuwa makaranata,” wanda masani ne akan rayuwar fako ta yaro, Dakta.Sunday Jacob, ya bayyana Kano, Katsina da kuma  Jigawa suka samar da kashi kusan 30 na yaran da basu zuwa makaranta a Nijeriya, lamarin da aka alakanta shi da fatara, tabarbarewar tsaro, koma babu shi tsaron, da kuma  yadda al’ada take taka rawa, ga kuma nisan tafiyar da za ayi zuwa makarantar.

Ya bayyana yawan yaran da basu zuwa makaranta, ko dai ya kasance ba a sasu makarantar ba,ko kuma sun bar zuwa ne kafin su kai aji uku na Firamare, inda ya ce rashin ilimi a farkon rayuwar yaro ba karamin taimakawa hakan ya yi ba, wajen rashin maida hankali kan tafiya makaranta da kuma iya jure ci gaba da yin hakan.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

“Yaran da basu da basu damar hanyar zuwa makaranta ba kashi biyu ne ko dai ya kasance sun bar zuwa makarantar ne da wuri. Alamu sun nuna wadanda suka samu ilimin da farko su ne suke ci gaba da zuwa makarantar, su kammala da kuma ci gaba da fahimtar abinda ake koya masu a makarantar kamar yadda ya ce,” .

Jacob ya yi bayanin cewa kashi 90 na yadda kwakwalwa ta ke bunkasa abin yana faruwa ne kafin shekara ta biyar,wannan yana nufin yadda ake kamar muhimmancin zuba jari tun farkon wajen lamarin da ya shafi  koyon wani abu domin tabbatar da ana amfani da hankali wajen samun ilimi ganewa ko fahimta, da yadda za ayi amfani da labarin da aka samu ko sako,ta hanyar yin tunani, sai kuma yadda aka san abin ga kuma hankali. Abin ya hada ayyuka kamar wajen yin tunani, maida hankali,harshe, sai kuma yadda za ayi maganin matsala ta hanyar daukar mataki.

Sai dai kuma duk da haka, ya ce rashin samun hanyar da za a kai ga shi tsarin na ECCDE a Jihohin uku, inda lamarin yara masu zuwa makaranta ya kasance kamar haka Kano na da kashi 35, Katsina 25 Jigawa, ita ma Katsina ta na da kashi 25,suna kuma tattare da matsaloli da suka hada da yawan ‘yan makaranta a cikin azuzuwa, karancin Malamai mata da kuma rashin  tsaro.

Har ila yau masanan sun bayyana cewa yayin da Kano take da kasafin kudi da ta ware saboda tsarin ilimi na ECCDE, inda Gizo ke ta shi sakar shi ne yadda ake fitar da kudaden abin ya yi matukar kadan, a shekaru uku da suka gabatar, yayin da Jihohin Jigawa da Katsina su basu dama tsarin ilimin na ECCDE.

A na shi jawabin jami’in ofishinIn his remarks, UNICEF na Kano mai kulawa da irin lamarin, Dakta. Karanbeer Singh,ya bayyana ilimin da ake ba yaro a farkon rayuwar sa a matsayin “abin yana daga cikin babban tsari na kamar zuba jari,” inda ya kara yin bayanin kan yaran da suka samu ilimi a farkon rayuwarsu suna daga cikin wadanda za su samu halin yin nasara a karatunsu da kuma iya zama da al’umma.

Ya yi karin haske na cewa shi lamarin samar da ilimin farkon rayuwa ta yaro ko yara har yanzu yana kara ci baya, inda kashi kusan kashi 29  na yaran ne a Kano, kashi 32  a Katsina  yayin da ita kuma Jihar Jigawa aka bar ta da kashi 24 dangane samun galaba kan lamarin na farkon rayuwar yara.

Singh ya yi kira da gwamnatocin Jahohi su kara kudaden da ake kashewa wajen tafiyar da harkokin gida, dauki kwararrun Malaman makarantar, su bunkasa kayan koyo da koyarwa da kuma har ila yau kayan da za su taimakawa Malamai jin dadin  koya abubuwan da suke koyarwa.

Da take na ta jawabi lokacin yaron, matar Gwamnan Jihar Jigawa, Hajiya Hadiza Namadi, da Hajiya Kadijat Mohammed,ta wakilce ta yi bayani kan irin matukar kulawar da gwamnati take yi kan lamarin da ya shafi samun damar bada ilimin rayuwar farko ta yaro ko yara, abinda ta yi ma kallon wani babban ginshiki ne  na ci gaban kasa da bunkasarta.

Masu ruwa da tsaki a wurin taron sun dauki alkawari na yin duk abinda ya kamata su hada karfi da karfe wajen kara inganta daukar Malaman makaranta, bunkasa abubbuwn more rayuwa wadanda su ma suna daga cikin abubuwan da ke bunkasa shi ilimin,da kuma yin duk abinda ya kamata wajen yadda za a kara yaran da kuma samun sakamako mai inganci na karatun yara a Jihohin uku.

Makaranta
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • Sulaiman
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • Sulaiman
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
  • Sulaiman
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Makaranta
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
Lokacin Da Duniya Ke Kira Ga Zaman Lafiya, Japan Ta Zabi “Sake Daukar Makamai”!

Lokacin Da Duniya Ke Kira Ga Zaman Lafiya, Japan Ta Zabi "Sake Daukar Makamai"!

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.