ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, August 3, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Fargabar Sakamakon Hukuncin Zaben Gwamnan Sokoto Da Kotu Za Ta Yanke Yau Litinin

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
3 years ago
Sokoto

Al’umar jihar Sakkwato na cikin zullumi da fargabar yadda hukuncin kotun daukaka kara zai kasance a yau Litinin a tsakanin Gwamna Ahmed Aliyu na jam’iyyar APC da Sa’idu Umar na jam’iyyar PDP.

A sanarwar da kotun daukaka kara ta fitar a daren jiya a Abuja ta bayyana cewar za ta raba gardamar shari’ar zaben Gwamnan na ranar 18 ga watan Maris a yau Litinin da misalin karfe 03: 00 na rana.

  • Kotun Zaben Gwamnan Sokoto Ta Kori Karar PDP Ta Tabbatar Da Nasarar Zaben Aliyu
  • Shari’un Zabe: A Kauce Wa Tarzoma Duk Yadda Ta Kaya
  • Gwamnonin Da Ke Kan Tsini A Shari’ar Zabe

LEADERSHIP Hausa ta rawaito cewa, alkalai uku na kotun sauraren karar zabe a karkashin jagorancin Mai Shari’a Haruna Mshelia a ranar 30 ga Satumba sun sa kafa sun yi watsi da karar PDP da dan takararta bisa ga rashin gamsassun hujjoji.

ADVERTISEMENT

Kotun ta ce masu kara sun kasa tabbatar da korafe- korafen su kan rashin cancantar Aliyu da mataimakinsa Idris Gobir na tsayawa takara da gaza gamsar da kotu da hujjojin takardun bogi, sabawa dokokin zabe da tayar da hankali a lokacin zabe. Haka ma kotun ta ce batun bambancin sunaye lamari ne da kotun koli ta riga ta kawo karshen matsalar.

Dukkanin magoya bayan jam’iyyun biyu dai suna cikin zullumi musamman kasancewar ba a san yadda sakamakon hukuncin kotun daukaka karar zai kasance A tsakanin APC da PDP ba.

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Dora Takardun Pantami A Shafin Hukumar INEC

Rikicin Tikitin Takarar Gwamnan ADC A Kaduna: An Buƙaci Ashiru Kudan Ya Dakatar da Naɗin Mataimaki

Sokoto
Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
+ postsBio
  • Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
    https://hausa.leadership.ng/author/sharfaddeen-sidi-umar-sokoto/
    Jadawalin Zaɓen 2027: Masana Da Ƴan Siyasa Na Tafka Muhawara
  • Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
    https://hausa.leadership.ng/author/sharfaddeen-sidi-umar-sokoto/
    Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe
  • Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
    https://hausa.leadership.ng/author/sharfaddeen-sidi-umar-sokoto/
    Taƙaddamar Kafa Hukumar Bogi: Tinubu Ya Umarci A Yi Binciken Ƙwaƙwaf
  • Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
    https://hausa.leadership.ng/author/sharfaddeen-sidi-umar-sokoto/
    Shekara 200 Bayan Shehu Ɗan Fodiyo: Hubbarensa Na Ci Gaba Zama Wajen Ziyara Da Neman Tabarruki

MASU ALAKA

Sokoto
Siyasa

PDP Ta Dora Takardun Pantami A Shafin Hukumar INEC

July 30, 2026
ADC Ta Fara Sayar Da Fom Din Takara Kafin Babban Taron Jam’iyya
Siyasa

Rikicin Tikitin Takarar Gwamnan ADC A Kaduna: An Buƙaci Ashiru Kudan Ya Dakatar da Naɗin Mataimaki

July 30, 2026
Zaben Neja: APC Ta Yi Nasara A Kananan Hukumomi 22 Daga Cikin 25 
Siyasa

APC Ta Musanta Rahotannin Tashin Hankali A Taron Masu Ruwa da Tsaki A Delta

July 29, 2026
Next Post
Sin Na Karfafa Matakan Samar Da Hidimomin Kudi Ga Kamfanoni Masu Zaman Kansu

Sin Na Karfafa Matakan Samar Da Hidimomin Kudi Ga Kamfanoni Masu Zaman Kansu

LABARAI MASU NASABA

DSS

DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina

August 3, 2026
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

Iran Ta Musanta Iƙirarin Trump Kan Sabbin Tattaunawa da Amurka

August 3, 2026
Zamfara

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji Shida, Sun Sace Mutane 75 A Zamfara

August 3, 2026
Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

August 3, 2026
Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

August 3, 2026
Sokoto

WAFCON 2026: Ƴan Wasan Nijeriya 2 Ba Zasu Buga Wasan Ƙarshe Na Rukunin C Ba

August 2, 2026
Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

August 2, 2026
Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

August 2, 2026
Sokoto

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Ceto Mutane 9 A Zamfara

August 2, 2026
Sin Ta Fitar Da Shirin Shekaru 5 Na Daukaka Tsarin Tallata Da Samar Da Kayayyaki Domin Kyautata Hidimomi A Kauyuka

Sin Ta Fitar Da Shirin Shekaru 5 Na Daukaka Tsarin Tallata Da Samar Da Kayayyaki Domin Kyautata Hidimomi A Kauyuka

August 2, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.