• Leadership Hausa
Sunday, August 7, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Kotu Da Ɗansanda

Arangama Da ‘Yan Bindiga: Mutum 12 Sun Sheka Barzahu

by Sabo Ahmad
1 month ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Tsaro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Arangamar da aka yi tsakanin ‘yan bindiga da ‘yan sintiri a Zak da ke karamar hukumar Wase ta jihar Filato ta yi sanadiyyar mutuwar mutum goma sha biyu.

In za a iya tuna wa dai a makon da ya gabata ne, wadansu mutane wadanda ake kyautata zaton cewa, ‘yan bindiga ne suka kashe sojoji bakwai da wani dan sintiri guda a yankin masarautar Bashar.
An bayyana wannan labarin ne, lokacin da kwamitin da majalisar wakilai ta kafa kan wannan matsala, ya ziyarci yankin da wannan abu ya faru.

  • Uwa Ta Yi Shahada Bayan Karya Dan Bindiga Da Tabarya Wajen Kare Danta

In dai za a iya tuna wa ‘yan bindiga sun gargadi mutanen wasu kauyuka da su gaggauta barin kauyukan nasu kafin su zo, su yi musu kisan kare-dangi.

Dagacin kauten Kanpani Zurak, Alhaji Dahiru Adamu, da wasau sarakunan da ke Wase sun bayyana cewa, sun samu labarin cewa, kwamitin majalisar wailai ya je domin ya bincika,kisa da kuma garkuwa da mutanen da aka yi a wannan yanki.

Wani mutum da ke zaune a Zak, mai suna Sambo, ya ce, “Wannan abin ya faru ne da misalin karfe 9 na dare, wanda kuma sakamakon wannan arangama aka kashe mutum tara daga cikin ‘yan bindigar sannan kuma mutum uku daga cikin ‘yan sintirin suka mutu.

Labarai Masu Nasaba

Kotu Ta Tsare Dan Kasuwa Kan Zargin Daure Matar Aure Na Tsawon Mako 2

Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa

Sambo ya kara da cewa, “’yan bindigar sun zo a kan babura ne. Nuna kyautata zaton sun fito daga wani daji ne suka nufi Zak.

“Lokacin da al’ummar wannan yankin suka fahimci an rutsa ‘yan bindigar, sai suka yi gaggawar sanar da rundunar ‘Operation Safe da ke Zak wadanda kuma nan da nan suka yi shirin yaki suka fito tare da ‘ya sintiri. Nan fa aka fara dauki ba dadi”.

Wanda kuma rundunar jami’an tsaron suka samu nasarar kashe ‘yan bindigar da kuma tarwatsa wasu, suka afka daji,

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnonin APC Sun Kutsa Kai Jihar Ribas Suna Kokarin Farauto Wike Cikin Jam’iyyarsu

Next Post

’Yan Nijeriya Da Baba Buhari A Mahangar ‘Frustration Aggression’

Related

Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Tsare Dan Kasuwa Kan Zargin Daure Matar Aure Na Tsawon Mako 2

1 day ago
Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa
Kotu Da Ɗansanda

Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa

1 day ago
Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara

2 days ago
An Kama Wani Mutum Yana Jima’i Da Akuya A Ogun
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Wani Mutum Yana Jima’i Da Akuya A Ogun

2 days ago
Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas
Kotu Da Ɗansanda

Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas

1 week ago
Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta
Kotu Da Ɗansanda

Ta Soka Wa Mijinta Wuka Ya Mutu Saboda Ya Sha Giya

1 week ago
Next Post
Bindiga

’Yan Nijeriya Da Baba Buhari A Mahangar ‘Frustration Aggression’

LABARAI MASU NASABA

Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

August 7, 2022
Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

August 7, 2022
Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

August 7, 2022
MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

August 7, 2022
Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

August 7, 2022
Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

August 7, 2022
NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

August 7, 2022
Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

August 7, 2022
Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

August 7, 2022
Cinikayyar Waje Ta Hajojin Sin Ta Bunkasa Da Kaso 10.4 Bisa Dari Cikin Watanni 7 Na Bana

Cinikayyar Waje Ta Hajojin Sin Ta Bunkasa Da Kaso 10.4 Bisa Dari Cikin Watanni 7 Na Bana

August 7, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.