Atiku Da Okowa Sun Janye Daga Taron Ganawa Da ‘Yan Takarar Shugaban Kasa
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar da mataimakinsa, Ifeanyi Okowa, sun janye daga taron da aka shirya...
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar da mataimakinsa, Ifeanyi Okowa, sun janye daga taron da aka shirya...
Biyo bayan sauke Birgediya-Janar Muhammad Kaku Fadah dava mukaminsa na darakta-janar na Hukumar Masu Yi Wa Kasa Hidima (NYSC), daraktar...
Kimanin matafiya 17 da suka taso daga jihar Legas zuwa jihar Gombe a cikin mota kirar Toyota Hiace mai cin...
Mata masu sarrafa rogo da Kwakwar Manja zuwa sauran nau'ukan abinci a jihar Binuwe sun koka kan yadda suke sha...
A yayin da Nijeriya ke ci gaba da fusknatar kalubalen tattalin arziki da kuma hauhawan farashin kaya wanda wasu ke...
Mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Dino Melaye, ya ce subutar...
Sanata Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, ya yi watsi da zargin da ake masa na cewa...
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana cewa wani fitaccen shugaban ‘yan bindigan daji mai suna Kachalla Gudau, wanda ke jagorantar ayyukan...
Birgediya-Janar Audu Ogbole James, daraktan kudi a cibiyar kula da matsugunan sojojin Nijeriya (NAFRC), Oshodi, Legas, ya rasu. Janar din...
Wata gobara da ta tashi a daren jiya Litinin a garin Ilorin babban birnin jihar Kwara ta kone Shaguna 15...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.