Ƴansanda Sun Daƙile Yunƙurin Fashi da Makami A Abuja, Sun Kama Wani Mutum
Rundunar ƴansandan Babban Birnin Tarayya (FCT) ta daƙile wani yunƙurin fashi da makami a yankin Kado na Abuja, inda ta...
Rundunar ƴansandan Babban Birnin Tarayya (FCT) ta daƙile wani yunƙurin fashi da makami a yankin Kado na Abuja, inda ta...
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya ziyarci sansanonin sojoji a ƙananan hukumomin Gwarzo, Shanono da Tsanyawa na...
Sojojin Rundunar Haɗin Gwuiwa ta Arewa maso Gabas, Operation HAƊIN KAI, sun kama wata mata mai shekaru 65, Hauwa Abulazeez,...
Aƙalla ƴan kasuwa huɗu ne aka sace a kan hanyarsu ta komawa gida bayan sun kammala siyayya a kasuwar Maro...
Jam’iyyar NNPP ta bayyana matuƙar baƙin ciki kan murabus ɗin Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, daga jam’iyyar, tana mai kiran...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya dawo birnin Abuja bayan kammala wata ziyarar diflomasiyya da tattalin arziƙi ta tsawon mako...
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Kano (KEDCO) ya sanar da dakatar da yajin aikin da ma’aikatansa suka shiga, biyo bayan...
Dakarun Rundunar Haɗin Gwuiwa ta Arewa-Maso-Gabas (Joint Task Force) ƙarƙashin Operation Haɗin Kai (OPHK), a cikin shirin Operation DESERT SANITY...
Kotun Koli ta Nijeriya, a ranar Alhamis, ta yi watsi da ƙarar da Jihar Legas ta shigar kan tsohon Babban...
Tsohon Darakta-Janar na Hukumar Tsaron Farin Kaya (DSS), Lawal Daura, ya bayyana cewa ba don neman riba ko kuɗi ya...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.