‘Yansanda 4,449 Sun Kai Karar Babban Sufeta Na Kasa Bisa Jinkirin Karin Girma
Akalla jami’an ‘yansanda 4,449 ne suka kai karar rundunar ‘yansandan Nijeriya da babban sufetan ‘yansanda na kasa a gaban kotun...
Akalla jami’an ‘yansanda 4,449 ne suka kai karar rundunar ‘yansandan Nijeriya da babban sufetan ‘yansanda na kasa a gaban kotun...
Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Olayemi Cardoso ya ce babu gudu babu ja da baya a yaki da hauhawar farashin...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta fara bin diddigin ayyukan mazabu na naira biliyan 21 a...
Wasu jiga-jigan kungiyar tuntuba ta Arewa (ACF) sun yi wani sabon yunkuri na mara baya ga dan takarar shugaban kasa...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa ta caccaki gwamnonin jam’iyyar PDP bisa zargin tafka magudi a zaben gwamnan Jihar...
Ministan lafiya da walwalar jama’a, Farfesa Muhammad Pate, ya ce asarar da ake samu a duk shekara a Nijeriya sakamakon...
Fadar shugaban Nijeriya ta ce bayan fara aikin matatar mai na Fatakwal a ranar Talata, kimanin manyan motocin tireloli 200...
An gano wani yunkuri a cikin jam’iyyar adawa ta PDP na barin mukaddashin shugaban jam’iyyar na kasa, Iliya Damagum ya...
Sabon rahoton hukumar ƙididdiga ta kasa (NBS) ta bayyana cewa adadin marasa aikin yi ya ragu zuwa kashi 4.3 a...
Bayan an samu tsaikon jinkirta wa’adi har sau bakwai, a karshe dai matatar man Fatakwal ta fara aikin tace danyan...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.