ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Borno Ta Kashe Naira Biliyan 100 Kan Samar Da Tsaro A 2025 – Gwamna Zulum

by Abubakar Sulaiman
9 months ago
Borno

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa gwamnatinsa ta kashe kusan Naira biliyan 100 a shekarar 2025 wajen tabbatar da tsaro, lamarin da ya ce ya yi wa ci gaban jihar babban cikas. Ya bayyana haka ne yayin ziyarar sa ga Sarkin Uba, Ali Ibn Mamza, a garin Uba na ƙaramar hukumar Askira/Uba, domin duba halin tsaro a yankin. Gwamnan ya ce matsalolin tsaro sun hana gwamnati aiwatar da muhimman ayyukan raya ƙasa, musamman gine-ginen hanyoyi da ake shirin ƙaddamarwa.

Zulum ya nuna damuwa kan yadda hare-hare ke sa ma’aikata da ƴan kwangiloli barin wuraren aiki, abin da ya daƙile manufofin cigaban jihar. Ya ce wannan ne ya sanya gwamnati ke kafa wurin hakar duwatsu a Gwoza tare da sayen manyan motocin aiki 100 domin hukumar gyaran hanyoyi ta iya bin diddigin shirye-shiryen samar da hanyoyi ba tare da dogaro ga kwangiloli na waje ba. Ya jaddada cewa idan an samu zaman lafiya, adadin kuɗin da ake kashewa kan tsaro za a mayar da su kan harkokin ilimi, da lafiya da sauran muhimman ayyuka.

  • ISWAP Ta Kashe Jami’ai 8 A Wani Sabon Hari A Borno
  • Ƴansanda Sun Fara Tabbatar Da Dokar Hana Zirga-zigar Babura A Kano

Duk da ƙalubalen tsaro, gwamnan ya tabbatar wa jama’ar yankin cewa nan ba da jimawa ba za a fara gudanar da sabbin aiyuka, ciki har da gina hanyoyi, da kafa cibiyoyin kimiyya da kwamfuta da kuma wasu muhimman makarantu a yankin. Ya ce gwamnatin jihar na da shirin tabbatar da cewa al’ummar Borno ba za su rasa sauyin da suke muradi ba duk da matsalolin da ake fuskanta. Ya ƙara da cewa gwamnati tana fito da tsare-tsare na dogon lokaci domin tabbatar da ɗorewar cigaba bayan samun kwanciyar hankali.

ADVERTISEMENT

A nasa ɓangaren, Sarkin Uba, Ali Ibn Mamza, ya yaba wa gwamna Zulum bisa jajircewarsa wajen gudanar da aiyukan raya ƙasa duk da matsalolin tsaro da jihar ke fama da su. Ya ce abubuwan da gwamnati ta yi suna nan a bayyane, yana mai gode wa gwamnan kan kulawa da tallafin da ake bai wa al’ummar Uba. Sarkin ya tabbatar da cewa za su ci gaba da yin addu’o’i domin samun zaman lafiya mai ɗorewa a Borno da ƙasa baki ɗaya.

Borno
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Iyalin El-Rufai Sun Bai Ministan Tsaro Wa’adin Kwana 7 Kan Zargin Rikicin Kudancin Kaduna
  • Abubakar Sulaiman
    Atiku Ya Zargi Gwamnatin Tarayya Da Cin Bashi Kamar Mashayin Da Kuɗi Ya Ƙarewa
  • Abubakar Sulaiman
    Boko Haram Ta Kai Hari Adamawa, Ana Fargabar Mutuwar Mutane 11
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Sokoto, Sun Kashe Mutane 7, Sun Yi Garkuwa Da 12

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
Next Post
Za A Gudanar Da Bajakolin Litattafai Da Al’adun Hausa Karo Na 5 A Kaduna

Za A Gudanar Da Bajakolin Litattafai Da Al'adun Hausa Karo Na 5 A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.