• Leadership Hausa
Monday, October 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-Dumi: Obi Ya Lashe Mazabar Shugaban Jam’iyyar APC Na Kasa

by Khalid Idris Doya
7 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Da Dumi-Dumi: Obi Ya Lashe Mazabar Shugaban Jam’iyyar APC Na Kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu ya gaza lashe akwatin mazabarsa, inda dan takarar shugaban jam’iyyar LP, Peter Obi ya lashe akwatin nasa.

Adamu, wanda ya kada kuri’arsa da misalin karfe 1:30 na rana, a rumfar zabe ta Angwan Rimi mai lamba 010 a karamar hukumar Keffi a Jihar Nasarawa.

  • Makamai Ba Za Su Tabbatar Da Zaman Lafiya Ba
  • Zaben 2023: ‘Yan Daba Sun Sace Na’urar BVAS 8 A Delta Da Katsina

Jam’iyyar LP ta samu nasara da kuri’a 132 yayin da jam’iyyar APC ta samu kuri’a 85 a wannan rumfar.

A zaben Sanata ku2a, – APC (55), PDP (22), LP (42), NNPP (4), SDP (184), ADC (1), ZLP (3), yayin da aka samu kuri’u 7 marasa kyau.

A zaben dan majalisar dokoki da na tarayya kuwa: APC (46), PDP (41), LP (30), NNPP (4), AA (21), SDP (159), ADC (2), APGA (1), yayin da aka samu kuri’u 16 marasa kyau.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Ceto Wasu Karin Dalibai Mata 7 Na Jami’ar Tarayya Da Ke Gusau Jihar Zamfara

NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

Da yake mayar da martani, Abdullahi Adamu ya nuna farin cikinsa kan yadda aka samu fitowar masu kada kuri’a a zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisu.

Ya kuma nuna farin cikinsa kan yadda aka samu tsari mai kyau a bangaren tsaro.

Tags: AkwatiAPCLPMazabaNNPPPDPSakamakoSanata Abdullahi AdamuShugaban Jam'iyyar APCZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Makamai Ba Za Su Tabbatar Da Zaman Lafiya Ba

Next Post

An Cimma Tudun Dafawa Wajen Karfafa Hadin-Gwiwar Sin Da Afirka

Related

Sojoji Sun Ceto Wasu Karin Dalibai Mata 7 Na Jami’ar Tarayya Da Ke Gusau Jihar Zamfara
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojoji Sun Ceto Wasu Karin Dalibai Mata 7 Na Jami’ar Tarayya Da Ke Gusau Jihar Zamfara

7 days ago
NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur
Da ɗumi-ɗuminsa

NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

1 month ago
Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Gabon
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Gabon

1 month ago
Sojojin Nijar Sun Umarci Ambasadan Faransa Ya Fice Daga Kasar
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojojin Nijar Sun Umarci Ambasadan Faransa Ya Fice Daga Kasar

1 month ago
Wagner Yevgeny Prigozhin Ya Mutu A Hatsarin Jirgin Saman Rasha
Da ɗumi-ɗuminsa

Wagner Yevgeny Prigozhin Ya Mutu A Hatsarin Jirgin Saman Rasha

1 month ago
An Sace Masu Yi Wa Kasa Hidima 8 Da Direba A Zamfara
Da ɗumi-ɗuminsa

An Sace Masu Yi Wa Kasa Hidima 8 Da Direba A Zamfara

1 month ago
Next Post
Gidan Kayan Tarihi Na Kasar Sin

An Cimma Tudun Dafawa Wajen Karfafa Hadin-Gwiwar Sin Da Afirka

LABARAI MASU NASABA

Mata

Ilimin ‘Ya’ya Mata: Kano Ta Fara Bai Wa ‘Yan Mata 45,000 Tallafin N20, 000

October 2, 2023
Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

October 1, 2023
Tinubu

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

October 1, 2023
Hangzhou

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

October 1, 2023
Syria

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

October 1, 2023
BUA

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

October 1, 2023
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

October 1, 2023
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

October 1, 2023
Amurka

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

October 1, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Yaba Da Ayyukan Bello Koko Na Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA Don Inganta Ayyukanta

October 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.