ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Rububin Sayen Kuri’u A Tsakanin ‘Yan Siyasa – Kwamishinan Zabe

by Yusuf Shuaibu
4 years ago
sayen kuri'u

Kwamishinan hukumar zaben Jihar Ribas, Obo Effanga ya bayyana cewa babban abin da ke rusa ci gaban kasar nan shi ne, yadda mafi yawancin ‘yan siyasan Nijeriya suke sayan kuri’u.

Ya ce hukumar zabe tana gudanar da wasu shirye-shirye masu karfi da zai tabbar dakile wannan mummunar dabi’a.

  • Hadin Gwiwar Afirka Da Sin Na Taimakawa Raya Duniya

A kwanan nan ne hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) tana nada Effanga a matsayin kwamishinan zaben Jihar Ribas. Ya bayyana hakan ne a lokacin wata liyafa da ta gudana a Abuja.

ADVERTISEMENT

Ya ce, “A yanzu yadda ‘yan siyasa ke sayan kuri’u ya nuna cewa wadannan kuri’u suna da matukar muhimmanci kuma dole da su ne za su iya samun nasara a zabe. Saboda a yanzu ana kirga kuri’un mutane shi ya sa ‘yan siyasa suke bin duk wata hanya da za su sayi kuri’u,” in ji Effanga.

Ya kara da cewa ‘yan siyasa sun gano cewa watakila wannan ce hanya mafi saukin samun nasara shi ya sa suke bai wa mutane kudi domin su saye kuri’unsu.
Ya ce a bangaren INEC, duk mutumin da ya cancanci jefa kuri’a za a bar shi ya yi zabe. A cewarsa, lokacin da mutum ya yi zabe za a kirga kuri’arsa sa’ilin da aka kammala zabe.

LABARAI MASU NASABA

2027: Rashin Hadin Kan Atiku Da Obi Da Kwankwaso Na Iya Taimaka Wa Tazarcen Tinubu

Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya Sun Shiga Rudani A Yayin Da Wa’adin Mika Sunayen Mambobi Ya Shude

Ya ci gaba da cewa dabi’ar sayan kuri’a tana matukar kawo matsala ga ci gaban kasa.
Kwamishinan zabe ya ce duk dan Nijeriya da yake da sha’awar samun dimokuradiyya mai inganci, ya tabbatar da cewa bai sayar da kuri’arsa ba. Ya ce hakan zai iya faruwa ne a lokacin da aka fadakar da ‘yan Nijeriya illar sayar da kuri’arsu.

Effanga ya ce gudanar da zabe a kan tsari shi ke karfafa dimokuradiyya, wannan shi ya sa manyan mutane a Nijeriya suka tashi tsaye na ganin cewa hukumar zabe ba ta samu cin gashin kanta ba, wannan ne ya sa mafi yawancin zaben kananan hukumomi ake tafka magudi na ganin sai jam’iyya mai mulki ta samu nasara.

Kwamishinan zabe ya bayyana cewa yin rajistar zabe fiye da daya ya janyo mafi yawancin mutane ba za su samu nasarar jefa kuri’a ba. Ya ce an dakatar da katin zabe na mafi yawancin mutane saboda sun yi rajista fiye da guda daya.

sayen kuri'u
Yusuf Shuaibu
+ postsBio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Masana Tattalin Arziki Sun Yi Watsi Da Rahoton NBS Kan Tattalin Arziki
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Alƙawarin Wa’adi Ɗaya Na Peter Obi Ya Raba Kawunan Ƴan Arewa
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    ‘Yan Majalisar Wakilai 50 Da Suka Rasa Tikitin Takara A Zaɓen Fid Da Gwani Na APC
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Zaɓen Fitar Da Gwani: APC Na Fuskantar Barazanar Tawaye

MASU ALAKA

sayen kuri'u
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Rashin Hadin Kan Atiku Da Obi Da Kwankwaso Na Iya Taimaka Wa Tazarcen Tinubu

May 16, 2026
Adawa
Tambarin Dimokuradiyya

Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya Sun Shiga Rudani A Yayin Da Wa’adin Mika Sunayen Mambobi Ya Shude

May 15, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Hadakar ‘Yan Adawa Ta Rushe Yayin Da Tikitin Takarar Shugaban Kasa Ya Raba Kan Shugabannin ADC

May 9, 2026
Next Post
Yadda ‘Hackers’ Ke Amfani Da Smishing Wajen Yin Kutse

Yadda 'Hackers' Ke Amfani Da Smishing Wajen Yin Kutse

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.