ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Direbobi Sun Koka Kan Dawowar Matsalar Tsaro Kan Babbar Hanyar Damaturu Zuwa Biu

by Sani Anwar and Sulaiman
7 months ago
damaturu

Direbobi sun bukaci gwamnatin tarayya da Gwamnatin Jihar Borno, da su sake gina hanyar Damaturu zuwa Biu mai tsawon kilomita 85, wadda ta hada kananan hukumomi biyar a jihohin Yobe da Borno.

Mazauna yankin, sun nuna rashin jin dadinsu kan rashin kyawun hanyar, inda suka ce hakan ya janyo tsawaita lokacin tafiye-tafiye tare da tsananta matsalar tsaro. Kazalika, sun yi kira ga hukumomin tarayya da na jihohi da su gaggauta gyara hanyar, domin saukaka zirga-zirgar ababen hawa.

  • Indomie Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Raya Al’adu A Bikin Kamun Kifi Na Argungu Karo Na 61
  • Bayan Shekaru 7, DSS Ta Sake Buɗe Binciken Ɓacewar Dadiyata 

A cewar matafiya da direbobi, lokacin tafiya kan babbar hanyar ya karu matuka daga kimanin sa’o’i biyu zuwa sama da sa’o’i shida, wanda hakan ya haifar da karuwar amfani da man fetur da yawan fashewar ababen hawa da kuma kara fuskantar hare-hare da sace-sacen ‘yan Boko Haram.

ADVERTISEMENT

Malam Bukar Mustapha, wani direban mota ya ce; masu ababen hawa, suna bin hanyar ne a kullum cikin fargabar sace su daga ’yan tada kayar baya da ke cin gajiyar rashin kyawun hanyar.

Daily trust ta rawaito cewa, sojoji na bincikar hanyar kowace safiya, domin gano ababen fashewa da ake zargi kafin su bar masu ababen hawa su tafi.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

Wata fasinja mai suna Fatima Modu ta shaida wa Daily trust cewa, wasu ‘yan bindiga ne suka sace ‘yan’uwanta a kan hanya makwanni biyu da suka wuce.

“Duk da kasancewar wuraren bincike na jami’an tsaro, amma har yanzu akwai matsala, domin kuwa ana ci gaba da samun asarar rayuka da dama, mata masu juna biyu da ke tafiya asibitoci don haihuwa ko kula da lafiyarsu na fuskantar kalubale sosai,” in ji ta.

Wani direban mota, Yusha’u Umar ya ce; rashin kyawun titin na jawo wa direbobi asara mai dimbin yawa, sakamakon gyare-gyaren ababen hawansu, kamar fashewar tayoyi da sauran matsalolin inji.

“A da, muna shafe sa’o’i biyu kacal daga Damaturu zuwa Biu, amma yanzu muna kwashe sama da sa’o’i shida, lamarin ya aara ta’azzara matsalar rashin tsaro, saboda ‘yan tada kayar baya suna amfani da munanan hanyoyin wajen kai hare-hare,” in ji shi.

Shugaban kungiyar NURTW, reshen Damaturu, Mohammed Maina, ya bayyana hanyar a matsayin wata “mummunan hanya” don haka, ya bukaci gwamnati ta sake gina ta, domin kare afkuwar hadura da hare-hare kan masu ababen hawa.

Duk kokarin jin ta bakin babban kwamandan ayyuka na gwamnatin tarayya a Jihar Yobe, amma abin ya ci tura, sakamakon an ce ba ya jihar, ya je wani aiki da aka tura shi.

damaturu
Sani Anwar
+ posts Bio
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Ko Kun San Amfanin Kwanciya Da Bangaren Hagu?
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    2027:Mata Shida Da Ke Takarar Neman Shugabancin Nijeriya
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Dambarwa A Kasuwancin Iyalan Indimi
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Illar Shan Taba Sigari Da Dangoginta
damaturu
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
  • Sulaiman
    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna
  • Sulaiman
    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Next Post
Rikicin Kabilanci A Jihar Ribas Ya Tayar Da Hankalin Al’umma

Rikicin Kabilanci A Jihar Ribas Ya Tayar Da Hankalin Al’umma

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.