ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dogaro Da Noman Gargajiya Kadai Ba Zai Iya Wadatar Da  Nijeriya Ba – Farfesa Rabi’u

by Abubakar Abba and Sulaiman
7 months ago
Noman gargajiya

Darakta a Cibiyar Binciken Aikin Noma ta Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya, Farfesa Rabi’u Adamu, ya bayyana cewa; dogaro da noman gargajiya kadai, ba zai iya wadadar da kasar nan da abincin da ake bukata ba, musamman duba da karuwar yawan al’ummar da kuma yadda kasar noma ke kara lalacewa.

Ya kara da cewa, kasancewar Nijeriya da ke da yawan al’umma a nahiyar Afirka, amma ana noma tan miliyan 12.4 na Masara ne kadai, wanda hakan ya gaza da tan miliyan 18 da kasar ke bukata.

  • An Yi Jana’izar Sheikh Dahiru Usman Bauchi
  • Sanya Dokar Ta -Ɓaci Kan Tsaro Bai Da Amfani – Datti Baba-Ahmed

Haka zalika, Farfesan ya yi nuni da cewa; za a iya cike wannan gibin ne kadai, idan gwamnatin tarayya ta amince da gabatar da shuka ingantaccen Irin Masara, mai saurin girma tare da kuma jurewa kowane irin yanayi da kuma jurewa kamuwa da kwari da lalata amfanin gona.“Har yanzu, akwai bukatar Nijeriya ta kara yawan adadin amfanin gonar da ake nomawa a kasar,” in ji Farfesan.

ADVERTISEMENT

Hak nan, a kan batun tantamar da wasu ke da ita na shafar lafiyar jama’a wajen amfani da Irin da aka sarrafa a zamanance, wato GMO, Farfesan ya bayyana cewa; hatta amfanin gonar da ake shigowa da shi daga ketare zuwa cikin kasar nan, sai an tabbatar da hukumomin da abin ya shafa sun tantance su, domin tabbatar da cewa; ba za su shafi lafiyar mutane ba, kafin a sahale sayarwa mutane. Ya sanar da cewa, wasu alkaluman bincike sama da 200 da aka gudanar kan nau’in na GMO, Tarayyar Turai da kasar Amurka da kuma wasu kasashen da ke Afrika, sun bayyana cewa; kan nau’in na GMO, wanda hakan ya tabbatar da sahihancin, wannan nau’in tare da kuma sahalewar, ana iya cin amfanin gonar da aka shuka aka kuma noma ba tare da wata matsalar shafar lafiyar jama’a ba.

Kazalika, ya kara da cewa; babu wani rahoto da ya fito daga Hukumar Kula da Lafiya ta Duniya da kuma Sashen Kula da Aikin Noma na Majalisar Dinkin Duniya, suka bayyana cewa; yin amfani da wannan nau’in, na shafar lafiyar jama’a da kuma ta dabbobi.  Ya yi nuni da cewa, a yanzu haka, akwai irin wannan nau’in da ake ci gaba da amfani da shi, wanda aka shuka Masara da Tumatir da Waken Soya, wadanda kuma ake sayarwa a kasuwanin kasar nan.

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana

“Yin amfani da wannan nau’in ne ya bai wa Nijeriya kwarin gwiwar shiga cikin yarjejeniyar Geneba, musamman domin kasar ta bayar da umarnin a rika yin amfani da nau’in a wajen yin noma.

Ya kara da cewa, hatta ita kanta Nijeriya, ta sahale wa manoma amfani da wannan nau’in, wanda a farko ta amince kan yin Auduga samfurin Bt a shekarar 2020 da noman farin Wake samfarin SAMPEA 20T a shekarar 2021, sai kuma noman Masara samfarin Tela maize, a shekarar 2024.

Noman gargajiya
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Ɗaura Ɗamarar Magance Matsalolin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Matatar Ɗangote Ta Ƙaryata Iƙirarin Dillalan Man Fetur 
Noman gargajiya
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin
  • Sulaiman
    Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya
  • Sulaiman
    Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara
  • Sulaiman
    Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

MASU ALAKA

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
Noma Da Kiwo

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana
Noma Da Kiwo

Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana

July 3, 2026
Manoma Sun Nemi Tinubu Ya Kara Yawan Tallafin Noma 
Noma Da Kiwo

Ko Shirin Da Gwamnatin Jihar Katsina Ke Yi Wa Manoma Zai  Amfane Su A wannan Daminar?

June 27, 2026
Next Post
Kuskure Ne Tattaunawa Da Ƴan Bindiga, Yafi Dacewa A Nemi Tallafin Ƙasashen Waje – Obasanjo

Kuskure Ne Tattaunawa Da Ƴan Bindiga, Yafi Dacewa A Nemi Tallafin Ƙasashen Waje - Obasanjo

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

ADC Ta Zargi Gwamnatin Tinubu Da Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 17 Cikin Yunwa

July 7, 2026
Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026
Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

July 6, 2026
Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

July 6, 2026
FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

July 6, 2026
Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

Shugabannin Sin Da Montenegro Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

July 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.