ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dogaro Da Noman Gargajiya Kadai Ba Zai Iya Wadatar Da  Nijeriya Ba – Farfesa Rabi’u

by Abubakar Abba and Sulaiman
8 months ago
Noman gargajiya

Darakta a Cibiyar Binciken Aikin Noma ta Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya, Farfesa Rabi’u Adamu, ya bayyana cewa; dogaro da noman gargajiya kadai, ba zai iya wadadar da kasar nan da abincin da ake bukata ba, musamman duba da karuwar yawan al’ummar da kuma yadda kasar noma ke kara lalacewa.

Ya kara da cewa, kasancewar Nijeriya da ke da yawan al’umma a nahiyar Afirka, amma ana noma tan miliyan 12.4 na Masara ne kadai, wanda hakan ya gaza da tan miliyan 18 da kasar ke bukata.

  • An Yi Jana’izar Sheikh Dahiru Usman Bauchi
  • Sanya Dokar Ta -Ɓaci Kan Tsaro Bai Da Amfani – Datti Baba-Ahmed

Haka zalika, Farfesan ya yi nuni da cewa; za a iya cike wannan gibin ne kadai, idan gwamnatin tarayya ta amince da gabatar da shuka ingantaccen Irin Masara, mai saurin girma tare da kuma jurewa kowane irin yanayi da kuma jurewa kamuwa da kwari da lalata amfanin gona.“Har yanzu, akwai bukatar Nijeriya ta kara yawan adadin amfanin gonar da ake nomawa a kasar,” in ji Farfesan.

ADVERTISEMENT

Hak nan, a kan batun tantamar da wasu ke da ita na shafar lafiyar jama’a wajen amfani da Irin da aka sarrafa a zamanance, wato GMO, Farfesan ya bayyana cewa; hatta amfanin gonar da ake shigowa da shi daga ketare zuwa cikin kasar nan, sai an tabbatar da hukumomin da abin ya shafa sun tantance su, domin tabbatar da cewa; ba za su shafi lafiyar mutane ba, kafin a sahale sayarwa mutane. Ya sanar da cewa, wasu alkaluman bincike sama da 200 da aka gudanar kan nau’in na GMO, Tarayyar Turai da kasar Amurka da kuma wasu kasashen da ke Afrika, sun bayyana cewa; kan nau’in na GMO, wanda hakan ya tabbatar da sahihancin, wannan nau’in tare da kuma sahalewar, ana iya cin amfanin gonar da aka shuka aka kuma noma ba tare da wata matsalar shafar lafiyar jama’a ba.

Kazalika, ya kara da cewa; babu wani rahoto da ya fito daga Hukumar Kula da Lafiya ta Duniya da kuma Sashen Kula da Aikin Noma na Majalisar Dinkin Duniya, suka bayyana cewa; yin amfani da wannan nau’in, na shafar lafiyar jama’a da kuma ta dabbobi.  Ya yi nuni da cewa, a yanzu haka, akwai irin wannan nau’in da ake ci gaba da amfani da shi, wanda aka shuka Masara da Tumatir da Waken Soya, wadanda kuma ake sayarwa a kasuwanin kasar nan.

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

“Yin amfani da wannan nau’in ne ya bai wa Nijeriya kwarin gwiwar shiga cikin yarjejeniyar Geneba, musamman domin kasar ta bayar da umarnin a rika yin amfani da nau’in a wajen yin noma.

Ya kara da cewa, hatta ita kanta Nijeriya, ta sahale wa manoma amfani da wannan nau’in, wanda a farko ta amince kan yin Auduga samfurin Bt a shekarar 2020 da noman farin Wake samfarin SAMPEA 20T a shekarar 2021, sai kuma noman Masara samfarin Tela maize, a shekarar 2024.

Noman gargajiya
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nijeriya Ta Tabka Asarar Naira Biliyan 2.61 A Samar Da Wuta A Zangon Farko Na 2026 —NERC
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Goyi Bayan Yarjejeniyar Shirin Bayar Da Horo Na Musamman Domin Tafiyar Da Tashoshin Jiragen Ruwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya
Noman gargajiya
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana
  • Sulaiman
    Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil
  • Sulaiman
    Tinubu Ya Goyi Bayan Kafa Sabon Asibitin Koyarwa A Bichi — Ɗan Majalisar Kano
  • Sulaiman
    ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 30, Sun Ƙone Gidaje Da Shaguna A Kaduna 

MASU ALAKA

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya
Noma Da Kiwo

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

July 18, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
Noma Da Kiwo

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Next Post
Kuskure Ne Tattaunawa Da Ƴan Bindiga, Yafi Dacewa A Nemi Tallafin Ƙasashen Waje – Obasanjo

Kuskure Ne Tattaunawa Da Ƴan Bindiga, Yafi Dacewa A Nemi Tallafin Ƙasashen Waje - Obasanjo

LABARAI MASU NASABA

Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana

Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana

July 27, 2026
Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil

Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil

July 27, 2026
Tinubu Ya Goyi Bayan Kafa Sabon Asibitin Koyarwa A Bichi — Ɗan Majalisar Kano

Tinubu Ya Goyi Bayan Kafa Sabon Asibitin Koyarwa A Bichi — Ɗan Majalisar Kano

July 27, 2026
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 30, Sun Ƙone Gidaje Da Shaguna A Kaduna 

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 30, Sun Ƙone Gidaje Da Shaguna A Kaduna 

July 27, 2026
Kwalejin Kimiyya Ta Kogi Ta Dakatar Da Malamai Kan Zargin Lalata Da Ɗalibai Da Sauran Laifuka

Kwalejin Kimiyya Ta Kogi Ta Dakatar Da Malamai Kan Zargin Lalata Da Ɗalibai Da Sauran Laifuka

July 27, 2026
Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

Kuri’u Za Su Yi Tasiri A Zaɓen 2027, In Ji INEC

July 27, 2026
Auto Draft

ADC Ta Buƙaci Tinubu Ya Bai Wa Waɗanda Aka Sace A Kaiama Da Borno Kulawa

July 27, 2026
Noman gargajiya

Sojojin Ruwa Sun Cafke Jirgin Ruwa Maƙare Da Ɗanyen Mai Na Sata

July 26, 2026
Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

July 26, 2026
Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

July 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.