ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dogaro Da Noman Gargajiya Kadai Ba Zai Iya Wadatar Da  Nijeriya Ba – Farfesa Rabi’u

by Abubakar Abba and Sulaiman
9 months ago
Noman gargajiya

Darakta a Cibiyar Binciken Aikin Noma ta Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya, Farfesa Rabi’u Adamu, ya bayyana cewa; dogaro da noman gargajiya kadai, ba zai iya wadadar da kasar nan da abincin da ake bukata ba, musamman duba da karuwar yawan al’ummar da kuma yadda kasar noma ke kara lalacewa.

Ya kara da cewa, kasancewar Nijeriya da ke da yawan al’umma a nahiyar Afirka, amma ana noma tan miliyan 12.4 na Masara ne kadai, wanda hakan ya gaza da tan miliyan 18 da kasar ke bukata.

  • An Yi Jana’izar Sheikh Dahiru Usman Bauchi
  • Sanya Dokar Ta -Ɓaci Kan Tsaro Bai Da Amfani – Datti Baba-Ahmed

Haka zalika, Farfesan ya yi nuni da cewa; za a iya cike wannan gibin ne kadai, idan gwamnatin tarayya ta amince da gabatar da shuka ingantaccen Irin Masara, mai saurin girma tare da kuma jurewa kowane irin yanayi da kuma jurewa kamuwa da kwari da lalata amfanin gona.“Har yanzu, akwai bukatar Nijeriya ta kara yawan adadin amfanin gonar da ake nomawa a kasar,” in ji Farfesan.

ADVERTISEMENT

Hak nan, a kan batun tantamar da wasu ke da ita na shafar lafiyar jama’a wajen amfani da Irin da aka sarrafa a zamanance, wato GMO, Farfesan ya bayyana cewa; hatta amfanin gonar da ake shigowa da shi daga ketare zuwa cikin kasar nan, sai an tabbatar da hukumomin da abin ya shafa sun tantance su, domin tabbatar da cewa; ba za su shafi lafiyar mutane ba, kafin a sahale sayarwa mutane. Ya sanar da cewa, wasu alkaluman bincike sama da 200 da aka gudanar kan nau’in na GMO, Tarayyar Turai da kasar Amurka da kuma wasu kasashen da ke Afrika, sun bayyana cewa; kan nau’in na GMO, wanda hakan ya tabbatar da sahihancin, wannan nau’in tare da kuma sahalewar, ana iya cin amfanin gonar da aka shuka aka kuma noma ba tare da wata matsalar shafar lafiyar jama’a ba.

Kazalika, ya kara da cewa; babu wani rahoto da ya fito daga Hukumar Kula da Lafiya ta Duniya da kuma Sashen Kula da Aikin Noma na Majalisar Dinkin Duniya, suka bayyana cewa; yin amfani da wannan nau’in, na shafar lafiyar jama’a da kuma ta dabbobi.  Ya yi nuni da cewa, a yanzu haka, akwai irin wannan nau’in da ake ci gaba da amfani da shi, wanda aka shuka Masara da Tumatir da Waken Soya, wadanda kuma ake sayarwa a kasuwanin kasar nan.

LABARAI MASU NASABA

Kha’amuna Khadi Ta Karɓi Jagorancin Gudanarwa Ta Bankin Noma

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

“Yin amfani da wannan nau’in ne ya bai wa Nijeriya kwarin gwiwar shiga cikin yarjejeniyar Geneba, musamman domin kasar ta bayar da umarnin a rika yin amfani da nau’in a wajen yin noma.

Ya kara da cewa, hatta ita kanta Nijeriya, ta sahale wa manoma amfani da wannan nau’in, wanda a farko ta amince kan yin Auduga samfurin Bt a shekarar 2020 da noman farin Wake samfarin SAMPEA 20T a shekarar 2021, sai kuma noman Masara samfarin Tela maize, a shekarar 2024.

Noman gargajiya
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Yadda Bikin Girke-girke Ya Karfafa Alaka Tsakanin Musulmai Da Kiristoci A Kaduna
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood
Noman gargajiya
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
  • Sulaiman
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

MASU ALAKA

Abin Da Ya Sa Gidauniyar NADF Da Bankin Manoma Suka Yi Haḍaka
Noma Da Kiwo

Kha’amuna Khadi Ta Karɓi Jagorancin Gudanarwa Ta Bankin Noma

August 1, 2026
Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya
Noma Da Kiwo

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

July 18, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Next Post
Kuskure Ne Tattaunawa Da Ƴan Bindiga, Yafi Dacewa A Nemi Tallafin Ƙasashen Waje – Obasanjo

Kuskure Ne Tattaunawa Da Ƴan Bindiga, Yafi Dacewa A Nemi Tallafin Ƙasashen Waje - Obasanjo

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.