ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dole Mu Goyi Bayan Kafa Hukumar Samar Da Madarar Shanu – Jega

by Abubakar Abba and Sulaiman
7 months ago
Madara

Mai bai wa shugaban kasa shawara a kan bunkasa fannin kiwon dabbobi da kuma sanya ido kan samar da sauye-sauye a fannin, Farfesa Attahiru Jefa, ya bayyana cewa; akwai matukar bukatar a kara karfafa bangaren samar da wadatacciyar madarar shanu a fadin wannan kasa.

Jega, wanda ya kasance daya daga cikin shugabannin kwamitin fadar shugaban kasa na wanzar da sauye-sauye a fannin, ya yi nuni da cewa; ta wannan hanya ce za a iya samun nasarar kara habaka samar da wadatacciyar madarar a wannan kasa.

  • Ko Sabon Shugaban PDP Zai Iya Magance Matsalolin Jam’iyyar Kuwa?
  • Nijeriya, Ghana Da Cote d’Ivoire Za Su Iya Karɓar Baƙincin Gasar Kofin Duniya – Ministan Wasanni Na Ghana

Farfesan ya bayyana hakan ne a Abuja, a wani taron bita na wanzar da tsarin kasa na samar da madarar shanu, inda ya yi nuni da cewa; fannin ba wai kawai ya dogara ne kacokan a kan samar da madarar ba, har ma da inganta rayuwar jama’a da kuma samar da abinci mai gina jiki tare kuma da samar da damar yin sana’a ga wadanda suka rungumi fannin.

ADVERTISEMENT

Jega, wanda Farfesa Demo Kalla, Darakta a cibiyar gudanar da bincike da bunkasa samar da madarar da ke Jami’ar Jihar Bauchi, ATBU ya wakilce shi a wajen taron ya kara da cewa; idan aka wanzar da tsarin yadda ya kamata, zai kara karfafa kwarin gwiwar manoma da kuma samar da ayyukan yi ga mata da matasa da suka rungumi fannin na aikin noma.

“Dole ne mu karafafa bayar da goyon bayanmu, domin cimma burin da ake da shi na samar da wadatacciyar madarar shanu a kasar nan,”in ji Jega.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT

“Ya zama wajibi gwamnatin tarayya, ta samar da kyakkyawan yanayi, su kuma masu zaman kansu su samar da fasahar zamani da zuba hannun jari a fannin, domin kara habaka fannin yadda zai kai mataki irin na duniya,“ a cewar Jega.

“Kamar yadda muka kara karfafa hukumominmu, haka yana da kyau mu samu darasi na kasa da kasa, kamar dai irin na kasashen India, Kenya, Uganda, Rwanda da kuma Ethiopia, musamman kan tallafawar da suke yi wa fannin na samar da madarar shanu.

Farfesa Jega ya kara da cewa, dole ne kasar nan, ta jaddada batun tattaunawa tare da samar da alkaluman rage shigo da madarar shanu daga ketare zuwa cikin kasar nan da kuma samar da kyakkyawan yanayi na yin kasuwanci, musamman domin a rika yin amfani da madarar da ake samarwa a cikin kasar.

Madara
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    An Yi Suka Kan Mayar Da Nijeriya Jujin Jibge Kwantaina Da Ake Shigowa Da Su
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Madara
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar
  • Sulaiman
    Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”
  • Sulaiman
    Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines
  • Sulaiman
    Africa CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwar Sin A Yakin Da Afrika Ke Yi Da Cutar Ebola

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

June 12, 2026
Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT
Noma Da Kiwo

Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT

June 6, 2026
Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya
Noma Da Kiwo

Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya

June 6, 2026
Next Post
Aikin Gona

An Karrama Karamar Hukumar Soba Da Lambar Yabo Kan Yin Fice A Aikin Noma

LABARAI MASU NASABA

NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

NPA Da Birtaniya Sun Kulla Yarjejeniyar Zamanantar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

June 13, 2026
Sukar Da Ake Yi Wa Mbappé Ta Yi Yawa — Dembélé

Sukar Da Ake Yi Wa Mbappé Ta Yi Yawa — Dembélé

June 13, 2026
Yadda Rufe Kan Iyakoki Ke Ci Gaba Da Zama Barazana Ga Tattalin Arzikin Nijeriya

Yadda Rufe Kan Iyakoki Ke Ci Gaba Da Zama Barazana Ga Tattalin Arzikin Nijeriya

June 13, 2026
Mutum 53,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sakamakon Amfani Da Gurbataccen Abinci —Gwamnati

Mutum 53,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sakamakon Amfani Da Gurbataccen Abinci —Gwamnati

June 13, 2026
Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

June 12, 2026
2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

June 12, 2026
Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

June 12, 2026
Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

June 12, 2026
Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?

Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?

June 12, 2026
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines

June 12, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.