• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

El-Rufai Ya Hakura Da Tayin Minista, Ya Zabi Sani Don ya Maye Gurbinsa

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
El-Rufai Ya Hakura Da Tayin Minista, Ya Zabi Sani Don ya Maye Gurbinsa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon  gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, ya hakura gami da cire ransa daga sha’awar zama minista a karkakashin mulkin shugaba Tinubu kamar yadda jaridar Premium Times ta nakalto.

Wata majiya daga fadar shugaban kasa ta ce, Nasir El-Rufai ya shaida wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yayin wata ganawa da suka yi a ranar Talata cewa, shi kam yanzu bai da ra’ayin zama minista, amma duk da hakan zai bada tasa gudunmawar wajen cigaban Nijeriya a matsayinsa na dan kasa.

  • Mun Dauki Darasi A Zaben 2023 – Shugaban INEC
  • Sin Ta Kara Ware Yuan Biliyan 1.46 Don Taimakawa Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa

“Ya shaida wa shugaban kasa cewa ya na son ya maida hankalinsa kan darasin dakta a jami’ar The Netherlands,” a cewar daya daga cikin majiyoyin.

Wata majiyar kuma ta shaida cewar tsohon gwamnan ya bada shawarar a zabi Jafaru Ibrahim Sani daga jihar Kaduna a matsayin minista da zai maye gurbin ta’ayin da aka masa da farko, a cewarsa, shugaban kasa zai samesa a matsayin mutum mai matukar amfani.

Shi dai Sani ya yi aiki a matsayin kwamishina a ma’aikatu har uku a karkashin mulkin gwamna Nasiru El-Rufai.

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

Nasiru dai ya gana da shugaban kasa a fadar shugaban kasa da ke Abuja bayan da majalisar dattawa ta tantance da amincewa da zabin ministoci 45 cikin 48 da shugaban kasa ya aike musu.

Kodayake, majalisar ta ki amince da zabin Nasir El-Rufai da wasu mutum biyu bisa rahoton tsaro da bai amince da su ba.

Sauran mutum biyun da majalisar ta ki amince da nadinsu su ne tsohon sanata daga Taraba, Sani Danladi, da kuma Stella Okotete daga jihar Delta.

Majiyoyin sun ce a lokacin da El-Rufai ya ji matakin da Majalisa ta tsayar kansa yana ma can kasar Landan nan da nan ya dawo Nijeriya a ranar Litinin domin neman ganawa da shugaban kasa kan batun.

A cewar majaliyar a yayin zaman shugaban kasa da El-Rufai, Tinubu ya fada masa cewar ya amshi wasu korafe-korafe a kan nadin da ya amsa na minista.

Sai dai shugaban ya nemi awanni 24 domin ya sake bibiyar korafe-korafen da rahoton tsaro na SSS domin ganin an samu damar da majalisa za ta iya amincewa da shi.

A lokacin ne sai El-Rufai ya amsa da cewa shi yanzu ba ya da ra’ayin zama minista kuma, tun da wasu da suke makale a jikin shugaban kasan ba su da ra’ayin zamansa minista.

Lokacin da aka tuntubi kakakin Malam Nasir, Muyiwa Adekeye, ya ki cewa uffan kan labarin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mun Dauki Darasi A Zaben 2023 – Shugaban INEC

Next Post

Matakin Amurka Na Neman Takaita Zuba Jari A Kasar Sin Illata Kai Ne

Related

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa
Manyan Labarai

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

2 hours ago
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…
Manyan Labarai

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

3 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

13 hours ago
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano
Labarai

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

14 hours ago
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta
Labarai

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

16 hours ago
Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin
Ra'ayi Riga

Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

16 hours ago
Next Post
Matakin Amurka Na Neman Takaita Zuba Jari A Kasar Sin Illata Kai Ne

Matakin Amurka Na Neman Takaita Zuba Jari A Kasar Sin Illata Kai Ne

LABARAI MASU NASABA

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

July 11, 2025
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.