ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

El-Rufa’i Ya Kafa Tubalin Tsaro Da Ilimi A Jihar Kaduna – Jafaru Sani

by Shehu Yahaya
8 months ago
El-Rufa'i

Tsohon Kwamishinan Ma’aikatar Ƙananan Hukumomi ta Jihar Kaduna, Malam Jafaru Ibrahim Sani, ya bayyana cewa babu shakka tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i, ya kafa tarihi wajen samar da tsaro da kuma bunƙasa harkokin ilimi a lokacin da yake jagorantar al’amuran jihar.

Malam Jafaru ya bayyana hakan ne yayin wata tattaunawa da wakilinmu jim kaɗan bayan kammala wani taron jam’iyyar haɗaka ta adawa ta ADC da aka gudanar a birnin Kaduna. A cewarsa, gwamnatin El-Rufa’i ta taka muhimmiyar rawa wajen rage ayyukan ta’addanci da fashi da makami da ƙwacen waya da suka addabi al’ummar jihar a baya.

  • Sace Masu Ibada: Ashiru Ya Caccaki Gwamnatin Kaduna Kan Rashin Iya Shugabanci
  • Sace Masu Ibada: Ashiru Ya Caccaki Gwamnatin Kaduna Kan Rashin Iya Shugabanci

Ya ƙara da cewa a lokacin mulkin El-Rufa’i, an samu gagarumin sauƙi a hare-haren ‘yan ta’adda da masu aikata laifuka a sassa daban-daban na jihar, lamarin da ya bai wa gwamnati damar aiwatar da manyan ayyukan raya ƙasa ba tare da tangarɗa ba. Ya ce wannan sauƙin tsaro ne ya taimaka wajen bunƙasa ayyukan ci gaba a fannoni daban-daban da suka haɗa da ilimi, kiwon lafiya, ababen more rayuwa da harkokin ƙananan hukumomi.

ADVERTISEMENT

Tsohon kwamishinan ya ƙara da cewa vangaren ilimi ya amfana matuƙa a lokacin gwamnatin El-Rufa’i, inda aka gina makarantu, aka inganta tsarin koyarwa tare da ɗaukar malamai masu ƙwarewa domin ceto harkar ilimi daga halin da yake ciki. 

Haka kuma, ya ce waɗannan matakai sun taimaka wajen farfaɗo da darajar ilimi a Jihar Kaduna tare da samar da kyakkyawan tushe ga ci gaban matasa.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi

A ƙarshe, Malam Jafaru ya jaddada cewa Jihar Kaduna na buƙatar shugabanci nagari, tsari mai kyau da jajircewa domin dawo da zaman lafiya da ci gaban da al’umma ke fata, yana mai bayyana cewa hakan ne kaɗai zai tabbatar da makoma mai kyau ga jihar da ‘ya’yanta.

El-Rufa'i
Shehu Yahaya
+ postsBio
  • Shehu Yahaya
    https://hausa.leadership.ng/author/shehu-yahaya/
    Gwamna Uba Sani Ya Yi Jimamin Rasuwar Dan Jarida Jafaru Yakubu Maitama
  • Shehu Yahaya
    https://hausa.leadership.ng/author/shehu-yahaya/
    Gwamnatin Kaduna Ta Fara Rabon Takin Zamani Kyauta Ga Manoma 150,000
  • Shehu Yahaya
    https://hausa.leadership.ng/author/shehu-yahaya/
    Zaka Iya Sayar da Takin Gwamnati Ka Sayawa Iyalinka Kaji — Imam Nuradden
  • Shehu Yahaya
    https://hausa.leadership.ng/author/shehu-yahaya/
    Rashin Tsaro: ACI Zata Kira Taron Gaggawa Na Masu Ruwa Da Tsaki A Kaduna

MASU ALAKA

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027
Siyasa

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi
Manyan Labarai

2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi

September 8, 2026
El-Rufa'i
Siyasa

Muna Da Yan Takarar Gwamna A Jihohi 28 Don Shiga Zaben 2027

September 6, 2026
Next Post
Sin: A Bari Jama’ar Kasar Iran Su Daidaita Harkokinsu Na Cikin Gida

Sin: A Bari Jama'ar Kasar Iran Su Daidaita Harkokinsu Na Cikin Gida

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.