ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Garkuwa: TETFund, NSCDC Sun Hada Gwiwa Don Magance Tsaro A Makarantu

by Rabi'u Ali Indabawa
5 months ago
Garkuwa

Gidauniyar manyan makarantu tare  (TETFund) tare da hukumar farin kaya ta  (NSCDC) sun yi hadin gwiwa domin su kara bunkasa lamarin tsaro a wuraren kwana na manyan makarantun Bijeriya domin ayi maganin yawan  hare- haren  da ake  kaiwa manyan makarantu.

Shugaba kuma babban kwamanda na NSCDC, Farfesa. Ahmed Abubakar Audi ,wanda ya jagoranci tawagar manyan jami’an hukumar lokacin da suka kai ziyarar ban girma zuwa hedikwatar ma gidauniyar manyan makarantu da ke  Abuja,  yace duk da yake dai an samu raguwar kai hare- hare zuwa manyan makarantun Nijeriya, hukumar ta bukaci gudunmawar rundunar  da kuma masu ruwa da tsaki domin, a samu da,a ta maganin su ‘yan ta’addar.

  • Kasar Sin Na Da Kayayyakin Tarihi Na Halittu Na Duniya Guda 15
  • Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Yi Liyafar Sabuwar Shekara Ta 2026

Babban Sakataren gidauniyar TETFund, Arc. Sonny Echono, tare da manyan jami’an gidauniyar.

ADVERTISEMENT

Tattaunawar da suka yi  ta maida hankali ne kan wajen hadin gwiwa domin a kafa kungiyar tsaro mai zamn kanta a wuraren kwana na makarantun Nijeriya,ga kuma bada taimako na horad da wadanda za’a dauka ’da wurin da za ayi horarwar bincike,da kuma yadda duk inda ake karatu ya zama bai da matsalar rashin tsarom ga kuma yadda za a kara bunkasa wurin neman karatu da tsaro.

A na shi jawabin, Audi ya bayyana irin gudunmawar da jami’an farin kaya na NSCDC suke badawa ga lamarin tsaro na Nijeriya, a matsayin yadda hukumar ta kasance ta daya  wajen kare abubuwa masu amfani da suka hada da abubuwan more rayuwa, da kaddarori, da kuma makarantu.

LABARAI MASU NASABA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

Ya nemi gudunmawar hukumar ta TETFund da cewar ta taimaka wajen daga girman wuraren horarwa  shida na NCSDC, musamman  kwalejin lamurran da suka shafi tsaro da ke Abeokuta, domin tabbatar da ana samun ci gaba na Kwalejin saboda taimakawa Jami’ai wadanda suke da  sha’awar ci gaba.

Ya ce mganar gaskiyar rundunar tana aikinta na kare makarantu a kowne sako da lungu na Nijeriya.

Ya ce; “dan kana bibiyar lamarin yanzu, da yadda abin yake , za ka gane cewa yanzu yadda ake kai hare- hare ya canza ba kamar yadda abin yake ba a shekarun baya.

“Idan baka da tarihi ba, an fi yawan kai hare- hare tsakani shekarun 2001, 2002, da kuma 2003. Sai bayan abin auku ne sai Nijeriya ta kaddamar da tsarin samar da tsaro a makarantu, bayan ziyarar Gordon Brown, da kuma yadda aka fada daukar nauyin tafita da lamarin.

“Abin fara ne, lokacin da akai kai ma ‘yan makarantar mata ta Chibok daga nan kuma sai abin ya cigaba da faruwa. Bada dadewa bane kuma sai kai hare- haren ya tsya, duk kuwa da yeka akwai wadansu wuraren da akan samu lai hare- haren, sai dai kuma an samu shawa kan lamarin.

“Maganar gaskiya,rundunar  ta NSCDC duk wani lamarin da ya shafi samar da kulawar kawo tsaro na makarantu tamkar ma ya shafi dukkan al’umma ne, wurin da duk masu fada ajin suna nan, hukumomin tsaro, tare da masu fada aji da suka hada da gidauniyar manyan makarantu (TETFund) Hukumar kula da al’amuran jami’oi (NUC) dukkannin  makarantun,su kasance sun hada kansu,domin aiki tare.

“Shi yasa jami’am ‘yansanda suke cikin lamarin, jami’an soja ma suna ciki,da kuma al’ummar makaranta. Kai har ma fa da bal’ummomin da muke da Sarakunan gargajiya da kuma duk wani abinda za’a iya amfani da shi domin samar da tsaro ga makarantu.

“Amma kuma da akwai wasu matsaloli da ya dace mu fadawa kanmu.Alal misali, a wani binciken da muka yi, mun samu wasu alkalumma da suka zarce makarantu 81,000, sai muka ce daga cikin makarantu 81,000, fiye da 60,000 hakanan suke, babu wata Katanga  a makarantun ko wasu masu gadi. A lokacin dukkan jami’an tsaro na NCSDC  63, 000 ne.

“Amma kuwa idan aka dan tunana da abubuwan da suka faru na hare- hare, ai yanzu sun  ragu, although mung a kai hare haren sosai, amma a shirye muke da tukarar ko wane lamarin daya shafi tsaro ne. Muna tuntubar juna tare da jami’an tsaro kwarai da gaske da kuma sauran masu ruwa da tsaki,domin tabbatar da dukkan matsalolin tsaro tare da kawo su hare- haren an kawo karshensu.

Babban Sakatare na Hukumar TETFund, Arc. Sonny Echono, ya nuna jin dadinsa akan irin ayyukan da NSCDC  take yi tare da wasu jami’an tsaro saboda hadin gwiwar da suke yi domin samarwa  kasa ta kasance cikin tsaro, har ila yau kuma ya tabbatar shirin kota kwana na taimako da kuma gudunmawa.

Garkuwa
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Wasu Fusatattun Mutane Sun Lakaɗa Wa Mutum Biyu Duka Har Lahira A Kaduna
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

MASU ALAKA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya
Rahotonni

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Rahotonni

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

July 11, 2026
Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

June 26, 2026
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da  Biyan Biliyan 19 Don Ci Gaba da Aikin Titin Kano–Gwarzo–Dayi — Barau

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da  Biyan Biliyan 19 Don Ci Gaba da Aikin Titin Kano–Gwarzo–Dayi — Barau

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.