ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Garkuwa: TETFund, NSCDC Sun Hada Gwiwa Don Magance Tsaro A Makarantu

by Rabi'u Ali Indabawa
4 months ago
Garkuwa

Gidauniyar manyan makarantu tare  (TETFund) tare da hukumar farin kaya ta  (NSCDC) sun yi hadin gwiwa domin su kara bunkasa lamarin tsaro a wuraren kwana na manyan makarantun Bijeriya domin ayi maganin yawan  hare- haren  da ake  kaiwa manyan makarantu.

Shugaba kuma babban kwamanda na NSCDC, Farfesa. Ahmed Abubakar Audi ,wanda ya jagoranci tawagar manyan jami’an hukumar lokacin da suka kai ziyarar ban girma zuwa hedikwatar ma gidauniyar manyan makarantu da ke  Abuja,  yace duk da yake dai an samu raguwar kai hare- hare zuwa manyan makarantun Nijeriya, hukumar ta bukaci gudunmawar rundunar  da kuma masu ruwa da tsaki domin, a samu da,a ta maganin su ‘yan ta’addar.

  • Kasar Sin Na Da Kayayyakin Tarihi Na Halittu Na Duniya Guda 15
  • Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Yi Liyafar Sabuwar Shekara Ta 2026

Babban Sakataren gidauniyar TETFund, Arc. Sonny Echono, tare da manyan jami’an gidauniyar.

ADVERTISEMENT

Tattaunawar da suka yi  ta maida hankali ne kan wajen hadin gwiwa domin a kafa kungiyar tsaro mai zamn kanta a wuraren kwana na makarantun Nijeriya,ga kuma bada taimako na horad da wadanda za’a dauka ’da wurin da za ayi horarwar bincike,da kuma yadda duk inda ake karatu ya zama bai da matsalar rashin tsarom ga kuma yadda za a kara bunkasa wurin neman karatu da tsaro.

A na shi jawabin, Audi ya bayyana irin gudunmawar da jami’an farin kaya na NSCDC suke badawa ga lamarin tsaro na Nijeriya, a matsayin yadda hukumar ta kasance ta daya  wajen kare abubuwa masu amfani da suka hada da abubuwan more rayuwa, da kaddarori, da kuma makarantu.

LABARAI MASU NASABA

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

Ya nemi gudunmawar hukumar ta TETFund da cewar ta taimaka wajen daga girman wuraren horarwa  shida na NCSDC, musamman  kwalejin lamurran da suka shafi tsaro da ke Abeokuta, domin tabbatar da ana samun ci gaba na Kwalejin saboda taimakawa Jami’ai wadanda suke da  sha’awar ci gaba.

Ya ce mganar gaskiyar rundunar tana aikinta na kare makarantu a kowne sako da lungu na Nijeriya.

Ya ce; “dan kana bibiyar lamarin yanzu, da yadda abin yake , za ka gane cewa yanzu yadda ake kai hare- hare ya canza ba kamar yadda abin yake ba a shekarun baya.

“Idan baka da tarihi ba, an fi yawan kai hare- hare tsakani shekarun 2001, 2002, da kuma 2003. Sai bayan abin auku ne sai Nijeriya ta kaddamar da tsarin samar da tsaro a makarantu, bayan ziyarar Gordon Brown, da kuma yadda aka fada daukar nauyin tafita da lamarin.

“Abin fara ne, lokacin da akai kai ma ‘yan makarantar mata ta Chibok daga nan kuma sai abin ya cigaba da faruwa. Bada dadewa bane kuma sai kai hare- haren ya tsya, duk kuwa da yeka akwai wadansu wuraren da akan samu lai hare- haren, sai dai kuma an samu shawa kan lamarin.

“Maganar gaskiya,rundunar  ta NSCDC duk wani lamarin da ya shafi samar da kulawar kawo tsaro na makarantu tamkar ma ya shafi dukkan al’umma ne, wurin da duk masu fada ajin suna nan, hukumomin tsaro, tare da masu fada aji da suka hada da gidauniyar manyan makarantu (TETFund) Hukumar kula da al’amuran jami’oi (NUC) dukkannin  makarantun,su kasance sun hada kansu,domin aiki tare.

“Shi yasa jami’am ‘yansanda suke cikin lamarin, jami’an soja ma suna ciki,da kuma al’ummar makaranta. Kai har ma fa da bal’ummomin da muke da Sarakunan gargajiya da kuma duk wani abinda za’a iya amfani da shi domin samar da tsaro ga makarantu.

“Amma kuma da akwai wasu matsaloli da ya dace mu fadawa kanmu.Alal misali, a wani binciken da muka yi, mun samu wasu alkalumma da suka zarce makarantu 81,000, sai muka ce daga cikin makarantu 81,000, fiye da 60,000 hakanan suke, babu wata Katanga  a makarantun ko wasu masu gadi. A lokacin dukkan jami’an tsaro na NCSDC  63, 000 ne.

“Amma kuwa idan aka dan tunana da abubuwan da suka faru na hare- hare, ai yanzu sun  ragu, although mung a kai hare haren sosai, amma a shirye muke da tukarar ko wane lamarin daya shafi tsaro ne. Muna tuntubar juna tare da jami’an tsaro kwarai da gaske da kuma sauran masu ruwa da tsaki,domin tabbatar da dukkan matsalolin tsaro tare da kawo su hare- haren an kawo karshensu.

Babban Sakatare na Hukumar TETFund, Arc. Sonny Echono, ya nuna jin dadinsa akan irin ayyukan da NSCDC  take yi tare da wasu jami’an tsaro saboda hadin gwiwar da suke yi domin samarwa  kasa ta kasance cikin tsaro, har ila yau kuma ya tabbatar shirin kota kwana na taimako da kuma gudunmawa.

Garkuwa
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya

MASU ALAKA

Garkuwa
Rahotonni

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

May 17, 2026
Garkuwa
Rahotonni

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

May 16, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Rahotonni

Almajiranci:Matsala Ko Maslaha

May 10, 2026
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da  Biyan Biliyan 19 Don Ci Gaba da Aikin Titin Kano–Gwarzo–Dayi — Barau

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da  Biyan Biliyan 19 Don Ci Gaba da Aikin Titin Kano–Gwarzo–Dayi — Barau

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.