ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Garkuwa: TETFund, NSCDC Sun Hada Gwiwa Don Magance Tsaro A Makarantu

by Rabi'u Ali Indabawa
7 months ago
Garkuwa

Gidauniyar manyan makarantu tare  (TETFund) tare da hukumar farin kaya ta  (NSCDC) sun yi hadin gwiwa domin su kara bunkasa lamarin tsaro a wuraren kwana na manyan makarantun Bijeriya domin ayi maganin yawan  hare- haren  da ake  kaiwa manyan makarantu.

Shugaba kuma babban kwamanda na NSCDC, Farfesa. Ahmed Abubakar Audi ,wanda ya jagoranci tawagar manyan jami’an hukumar lokacin da suka kai ziyarar ban girma zuwa hedikwatar ma gidauniyar manyan makarantu da ke  Abuja,  yace duk da yake dai an samu raguwar kai hare- hare zuwa manyan makarantun Nijeriya, hukumar ta bukaci gudunmawar rundunar  da kuma masu ruwa da tsaki domin, a samu da,a ta maganin su ‘yan ta’addar.

  • Kasar Sin Na Da Kayayyakin Tarihi Na Halittu Na Duniya Guda 15
  • Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Yi Liyafar Sabuwar Shekara Ta 2026

Babban Sakataren gidauniyar TETFund, Arc. Sonny Echono, tare da manyan jami’an gidauniyar.

ADVERTISEMENT

Tattaunawar da suka yi  ta maida hankali ne kan wajen hadin gwiwa domin a kafa kungiyar tsaro mai zamn kanta a wuraren kwana na makarantun Nijeriya,ga kuma bada taimako na horad da wadanda za’a dauka ’da wurin da za ayi horarwar bincike,da kuma yadda duk inda ake karatu ya zama bai da matsalar rashin tsarom ga kuma yadda za a kara bunkasa wurin neman karatu da tsaro.

A na shi jawabin, Audi ya bayyana irin gudunmawar da jami’an farin kaya na NSCDC suke badawa ga lamarin tsaro na Nijeriya, a matsayin yadda hukumar ta kasance ta daya  wajen kare abubuwa masu amfani da suka hada da abubuwan more rayuwa, da kaddarori, da kuma makarantu.

LABARAI MASU NASABA

Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja

Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

Ya nemi gudunmawar hukumar ta TETFund da cewar ta taimaka wajen daga girman wuraren horarwa  shida na NCSDC, musamman  kwalejin lamurran da suka shafi tsaro da ke Abeokuta, domin tabbatar da ana samun ci gaba na Kwalejin saboda taimakawa Jami’ai wadanda suke da  sha’awar ci gaba.

Ya ce mganar gaskiyar rundunar tana aikinta na kare makarantu a kowne sako da lungu na Nijeriya.

Ya ce; “dan kana bibiyar lamarin yanzu, da yadda abin yake , za ka gane cewa yanzu yadda ake kai hare- hare ya canza ba kamar yadda abin yake ba a shekarun baya.

“Idan baka da tarihi ba, an fi yawan kai hare- hare tsakani shekarun 2001, 2002, da kuma 2003. Sai bayan abin auku ne sai Nijeriya ta kaddamar da tsarin samar da tsaro a makarantu, bayan ziyarar Gordon Brown, da kuma yadda aka fada daukar nauyin tafita da lamarin.

“Abin fara ne, lokacin da akai kai ma ‘yan makarantar mata ta Chibok daga nan kuma sai abin ya cigaba da faruwa. Bada dadewa bane kuma sai kai hare- haren ya tsya, duk kuwa da yeka akwai wadansu wuraren da akan samu lai hare- haren, sai dai kuma an samu shawa kan lamarin.

“Maganar gaskiya,rundunar  ta NSCDC duk wani lamarin da ya shafi samar da kulawar kawo tsaro na makarantu tamkar ma ya shafi dukkan al’umma ne, wurin da duk masu fada ajin suna nan, hukumomin tsaro, tare da masu fada aji da suka hada da gidauniyar manyan makarantu (TETFund) Hukumar kula da al’amuran jami’oi (NUC) dukkannin  makarantun,su kasance sun hada kansu,domin aiki tare.

“Shi yasa jami’am ‘yansanda suke cikin lamarin, jami’an soja ma suna ciki,da kuma al’ummar makaranta. Kai har ma fa da bal’ummomin da muke da Sarakunan gargajiya da kuma duk wani abinda za’a iya amfani da shi domin samar da tsaro ga makarantu.

“Amma kuma da akwai wasu matsaloli da ya dace mu fadawa kanmu.Alal misali, a wani binciken da muka yi, mun samu wasu alkalumma da suka zarce makarantu 81,000, sai muka ce daga cikin makarantu 81,000, fiye da 60,000 hakanan suke, babu wata Katanga  a makarantun ko wasu masu gadi. A lokacin dukkan jami’an tsaro na NCSDC  63, 000 ne.

“Amma kuwa idan aka dan tunana da abubuwan da suka faru na hare- hare, ai yanzu sun  ragu, although mung a kai hare haren sosai, amma a shirye muke da tukarar ko wane lamarin daya shafi tsaro ne. Muna tuntubar juna tare da jami’an tsaro kwarai da gaske da kuma sauran masu ruwa da tsaki,domin tabbatar da dukkan matsalolin tsaro tare da kawo su hare- haren an kawo karshensu.

Babban Sakatare na Hukumar TETFund, Arc. Sonny Echono, ya nuna jin dadinsa akan irin ayyukan da NSCDC  take yi tare da wasu jami’an tsaro saboda hadin gwiwar da suke yi domin samarwa  kasa ta kasance cikin tsaro, har ila yau kuma ya tabbatar shirin kota kwana na taimako da kuma gudunmawa.

Garkuwa
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙungiya Ta Gudanar Da Zaɓen Sabbin Shugabanninta A Abuja
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Yadda Tinubu Ya Kashe Naira Biliyan 37.64 A Tafiye-tafiye
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ta’addaci: Mutum 14,500 Sun Bace A Arewa Maso Gabas

MASU ALAKA

Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Umarnin Kawo Karshen Matsalar Tsaro
Rahotonni

Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja

September 5, 2026
Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed
Rahotonni

Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

September 5, 2026
Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
Rahotonni

Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki

September 5, 2026
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da  Biyan Biliyan 19 Don Ci Gaba da Aikin Titin Kano–Gwarzo–Dayi — Barau

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da  Biyan Biliyan 19 Don Ci Gaba da Aikin Titin Kano–Gwarzo–Dayi — Barau

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.