ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Juma’a 16-01-2026

by Abubakar Sulaiman
6 months ago
Goro

Jama’a barkanmu da juma’a, barkanmu da kasancewa tare da wannan shafin na GORON JUMA’A, shafin da yake bawa kowa damar miƙa saƙon gaishe-gaishensa zuwa ga ƴan’uwa da abokan arziƙi, na kusa da na nesa, har ma da waɗanda aka daɗe ba a haɗu ba.

Kamar kowane mako, yau ma shafin na tafe da wasu saƙonnin gaishe-gaishen da ku ka aiko mana kamar haka:

Saƙo Daga Rahma Ibrahim Maƙarfi, Jihar Kaduna:

ADVERTISEMENT

Ina gaishe da ƙawayena Salma Ahmad, Zainab Haruna, Maimuna Usman, Maryam Isyaku, Suwaiba Idris, Aisha Ibrahim, Fauziyya Ibrahim, Mariya Hassan, Salma Salisu, Hafiza Yunusa, Mubaraka Auwal, Walida Sa’id. Sannan ina gaishe da iyayena da sauran ƴan uwana na gida da fatan za su yi juma’a lafiya.

  • GORON JUMA’A 05/12/2025
  • GORON JUMA’A 12/12/2025

Saƙo Daga Muhammad Usman, Jihar Katsina: 

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA

Ina miƙa saƙon gaisuwata zuwa ga babban abokina Saleh, da sauran abokaina kamar su; Ahmad Idris, Yunusa Ibrahim, Habibu Hassan (Bn Hassan), Tasi’u Muhammad, Salisu Shitu (ɗan borno), Habibu Ɗan Iliya, Nasiru Yaro, da masoyiyata abar ƙaunata Zainab Zee-zee, da mahaifana, da ƙannena da yayyena, da fatan za su yi juma’a lafiya.

Saƙo Daga Mardiyya Ahmad Dikko, Jihar Katsina:

Assalamu Alaikum, saƙon barka da juma’a zuwa ga ma’aikatan gidan jaridar Leadership, musamman me gabatar da wannan shafi Rabi’at Sidi Bala, Edita Hamza Bello, da kuma sauran ma’aikatan kuna burge ni wallahi, Allah ya sa ku fi haka, ya kuma kare ku daga sharrin masu sharri, ya ƙara ɗaukaka gidan jaridar Leadership Hausa a duniya. Ina gaishe da yarana Sa’ad, fauziyya, da Al’amin, Sumayya, Faisal da kuma maigidana Alhaji Mu’azzam Idi Yari Allah ubangiji ya Albarkace su.  Da fatan sun yi sallar juma’a lafiya.

Saƙo Daga Hafsat Adam Isah, Jihar Kaduna:

Dan Allah jaridar Leadership a miƙan saƙon gaisuwata zuwa ga ƙawata rabin raina Fatima Isah, da kuma Aisha Lawan, da Suwaiba Abdulmuminu, da Sa’adatu Sale, da ƴan group ɗin ‘Chapter Sƙuad’ irin su; Lily, Zulaihat, da sauran na ciki kowa da kowa. Sai kuma gaisuwa zuwa ga Idris Saminu (Ɗan Baba), da yayana Kabir Adam, ƙanwata Amina Adam, ƙaramar ƙanwarmu Safiyya Adam, da kuma Mamana Hajiya Amina Ɗahiru Wada, da Abbana Alhaji Adamu Gidaje.

Saƙo Daga Shafa’atu Tijjani Doguwa, Jihar Kano:

Assalamu Alaikum  Ina miƙo saƙona na gaisuwa zuwa ga Umar Hamza (Asasanta), ina gaishe shi, da ƙawayena Umaima Sulaiman da Bilkisu Ibrahim, da Zarah Abubakar da Aisha Hamza da sauran ƙawayena na islamiya dana boko, Allah ya sa za su yi juma’a lafiya.

Goro
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata
  • Abubakar Sulaiman
    Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Ƴan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Gagdi
  • Abubakar Sulaiman
    Kotu Ta Ɗage Shari’ar Kwace Kadarori 57 Na Tsohon Minista Malami
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Kashe Manoma 9, Sun Sace Da Dama A Birnin Gwari

MASU ALAKA

Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga
Manyan Labarai

Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

July 8, 2026
Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA
Labarai

Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA

July 8, 2026
Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi
Manyan Labarai

Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi

July 8, 2026
Next Post
Imam Abdullahi Abubakar, Wanda Ya Boye Kiristoci 300 A Rikicin Filato Na 2018, Ya Rasu

Imam Abdullahi Abubakar, Wanda Ya Boye Kiristoci 300 A Rikicin Filato Na 2018, Ya Rasu

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

July 8, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

July 8, 2026
Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

July 8, 2026
Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

July 8, 2026
Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Philippine Kan Tekun Kudancinta

Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Philippine Kan Tekun Kudancinta

July 8, 2026
Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA

Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA

July 8, 2026
Zaɓen 2027: NNPP Ta Fara Shigar Da Sunayen ’Yan Takara, Ta Nemi INEC Ta Ƙara Mata Lokaci

Zaɓen 2027: NNPP Ta Fara Shigar Da Sunayen ’Yan Takara, Ta Nemi INEC Ta Ƙara Mata Lokaci

July 8, 2026
Damar Fita Daga Kangin Dalar Amurka Ta Sake Samuwa Ga Kasashen Afirka

Damar Fita Daga Kangin Dalar Amurka Ta Sake Samuwa Ga Kasashen Afirka

July 8, 2026
Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi

Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi

July 8, 2026
NNGF Ta Kaddamar Da Kwamitin Amintattu Na Gidauniyar Asusun Tsaro Ta Yankin

NNGF Ta Kaddamar Da Kwamitin Amintattu Na Gidauniyar Asusun Tsaro Ta Yankin

July 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.