• Leadership Hausa
Monday, January 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Rahotonni

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
5 months ago
in Rahotonni
0
GORON JUMA’A

Jama’a barkan ku da kasancewa tare da wannan shafi na Goron Juma’a, da fatan kowa zai yi juma’a lafiya. Kamar kowanne mako wannan shafi na kawo wasiqun gaisuwa na masu karatu da kuka aiko zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziqi, na kusa dana nesa. A yau ma shafin na tafe da wasu saqonnin gaishe-gaishen naku kamar haka:

Assalamu alaikum. Bayan gaisuwa mai tarin albarka, tare da fatan Allah ya xaukaka wannan gidan jarida tamu, nake miqa gaisuwar Goron Juma’a ga abokan arziki kamar su Salis Kalifa Baba Ahmad, sai kuma babban aminina wato Muhammad wanda aka fi sani da Mamman a cikin garin Kaduna, da kuma Barista Muhammadu Tasi’u Sirajo, da Yunus Abubakar da ke Kaduna, sai Malam Uwaisu Buhari Imam a Abuja, da kuma Muhammad Idris a Lake View Homes Phase 2 a Kado, daga qarshe ina miqa saqon gaisuwar Goron Juma’a ga mai gidan na Raji Musa Yakubu. Da fatan duk suna nan cikin qoshin lafiya, Allah ya sa haka, amin. Barka da Juma’a. Daga Falalu Abdullahi, Zariya. 07032933355

  • Gidauniyar Dangote Da Gwamnatin Kano Za Su Yi Yaki Da Cutar Tamowa
  • 2023: INEC Ta Yi Wa Jam’iyyu Karin Haske Kan Dokar Kamfen Da Tarukan Siyasa

Gaisuwar goron juma’a zuwa ga Anty Bilkisu Usman Jalingo, sai kuma Hajiya Aisha Usman Shuaibu Badarawa da ke garin Kaduna, tare da Zainab Ahmad Kurma, daga qarshe ina miqa gaisuwar Goron Juma’a ga dukkan ma’aikatan wannan jarida. Da fatan duk suna cikin qoshin lafiya, Allah ya sa haka, amin. Barka da Juma’a. Daga Hadi Tsohon Sarkin Daura. 08164205067-08136433609

Salam, ina farin ciki tare da godiya ga wannan fili na Goron Juma’a, ina so a miqa gaisuwar Goron Juma’a ga yarana Zainab Ahmad, tare da Adam Ahmad, sai kuma Sadiq Ahmad, da Halima Ahmad, sai Yusuf Ahmad, da Maimuna Ahmad, tare da Siyama Ahmad, sai Uwar Gida sarautar Mata Madam Suwaiba, da kuma Nasiru wanda ya tafi Saudiyya da iyalansa, tare da Sa’idu Gulu a qaramar hukumar Rimin Gado a garin Kano, sai kuma Alhaji Nura a qaramar hukumar Kabo, da Isa Reza a garin Masanawa Kabo, da kuma Yakubu Garo, daga qarshe ina miqa saqon gaisuwar Goron Juma’a ga Majidaxin Qofa Bala Ibrahim. Da fatan duk suna nan cikin qoshin lafiya, Allah ya sa haka, amin. Daga Shugaba Ahmad Namalan Kazode, qaramar hukumar Kabo. 08034041022

Gaisuwa tare da fatan alheri ga wannan Jarida tamu mai tarin albarka. Ina so in miqa gaisuwar Goron Juma’a ga abokanaina kamar haka Muhammad Idris, sai kuma Kalifa baba Ahmad, tare da Umar Dogara Inkiya Lauqa-lauqa,da Adon Wanki wato baban Amir da Muhibbat, Oga Ubale Mai wanki da guga, tare da Zubairu Dogi, daga qarshe ina mai miqa gaisuwar Goron Juma’a ga Xan ladi Kalmi. Da fatan duk suna cikin qoshin lafiya, Allah ya sa haka, amin summa amin. Daga Salisu Muhammad, Kaduna. 07036824044

Labarai Masu Nasaba

’Yar Kasuwa Elizabeth Homes: Labarin Tashe Da Rushewarta (II)

GORON JUMA’A

Dubun gaisuwa tare da fatan alheri ga wannan fili namu mai tarin albarka. Ina so in miqa gaisuwar Goron Juma’a ga masoyana kamar su Alhaji Isa Ibrahim Bida, sai Abba Abdullahi (Baka son tsufa),da Falalu Abdullahi Zaria City, tare da Usman Hamisu Abuja, sai kuma Ibrahim Tukura (Shugaban matasa), da kuma Umar Sani Madaki, daga qarshe ina miqa saqon gaisuwar Goron Juma’a ga Sulaiman Yusuf mai mata biyu Kadija da Fatima. Da fatan duk suna cikin qoshin lafiya, Allah ya sa haka, amin. Barka da Juma’a. Daga Muhammad Idris, Abuja. 07065279510

Dubun gaisuwa tare da fatan alheri ga wannan Jarida tamu mai tarin albarka. Ina so in miqa gaisuwar Goron Juma’a ga makusantana kamar su Alhaji Murnir Wanbai, sai kuma Alhaji Sulaiman Garki, tare da Malam Abdullahi mai sayar da katin waya a Garki, da Alqali Badarawa Kaduna, daga qarshe ina miqa saqon Goron Juma’a ga Tijjanin Alhaji Nura dake Garki Abuja. Dafatan duk suna nan cikin qoshin lafiya, Allah ya sa haka, amin. Barka da Juma’a. Daga Alqali Nura, Kaduna. 08066844726

Gaisuwa cike da farin ciki nake miqa saqon gaisuwar Goron Juma’a ga Yusuf Isa, sai kuma Mahmud Bashir, tare da Faisal Sani, da Hauwa Isa, sai Rashida Isa, daga qarshe ina miqa saqon Goron Juma’a ga Maimuna Isa. Da fatan duk suna nan cikin qoshin lafiya, Allah ya sa haka, amin summa amin. Barka da Juma’a. Daga Iliyasu Isa, Abuja. 08169130801

Assalamu alaikun. Fatan alkairi ga LEADERSHIP Hausa, ina mai farin cikin da wannan fali namu da aka ba mu dama domin mu sada zumunci ga ‘yan’uwa da abokan arziki. Allah ya xaukaki wannan Jarida mai farin jini a Duniya baki xaya. Ina so in miqa saqon gaisuwar Joron Juma’a ga, manyan abokan karatuna kamar su Tasi’u Sirajo (Barrister), da Yunus Abubakar, tare da Rabi’u Abdullahi (baban Tahir), sai kuma Haruna Ibrahim (Baba), da Zakariyya Umar Wade, daga qarshe ina miqa saqon gaisuwar Goron Juma’a ga Aliyu Muhammad. Da fatan duk suna nan cikin qoshin lafiya, Allah ya sa haka, amin summa amin. Barka da Juma’a. Daga Abdulmuminu Sani, Katsina. 08135391867

Tags: Gaishe-GaisheGaisuwaGoron Juma'a
Previous Post

Gidauniyar Malam Inuwa Da Kokarinta Na Ilmantar Da Mutanen Karkara Da Rugage

Next Post

Labarin Asadulmuluuk (38)

Related

’Yar Kasuwa Elizabeth Homes: Labarin Tashe Da Rushewarta (II)
Manyan Labarai

’Yar Kasuwa Elizabeth Homes: Labarin Tashe Da Rushewarta (II)

3 days ago
GORON JUMA’A
Rahotonni

GORON JUMA’A

3 days ago
Ra’ayoyinku A Kan Wa’adin CBN Na Dakatar Da Karbar Tsofaffin Takardun Naira
Rahotonni

Ra’ayoyinku A Kan Wa’adin CBN Na Dakatar Da Karbar Tsofaffin Takardun Naira

1 week ago
Bukatar Daukar Mataki Kan Kisan Da ‘Yansanda Ke Wa Fararen Hula
Rahotonni

Bukatar Daukar Mataki Kan Kisan Da ‘Yansanda Ke Wa Fararen Hula

1 week ago
Tabarbarewar Aikin Gwamnati A Matakin Jihohi
Rahotonni

Tabarbarewar Aikin Gwamnati A Matakin Jihohi

2 weeks ago
Goron Juma'a
Rahotonni

Sarkin Wusasa Ya Bayyana Mafitar Matsalolin Nijeriya

2 weeks ago
Next Post
Labarin Asadulmuluuk (38)

Labarin Asadulmuluuk (38)

LABARAI MASU NASABA

Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

January 30, 2023
Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

January 30, 2023
Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

January 30, 2023
Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

January 30, 2023
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar

‘Yan Majalisar Tarayya 3 Na Jam’iyyar APC Sun Koma Jam’iyyar PDP A Jihar Katsina

January 30, 2023
Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

January 30, 2023
DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

January 30, 2023
Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

January 30, 2023
Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

January 30, 2023
Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

January 30, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.