• English
  • Business News
Sunday, July 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Bilkisu Tijjani
1 year ago
in Madubin Rayuwa
0
GORON JUMA’A

Goron Juma'a

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jama’a barkanmu da shigowa wata mai girma, wata mai alfamar wato watan ramadana, yadda muka fara wannan azumi lafiya, Allah ubangiji ya sa mu gama lafiya, ya kuma ba mu dukkanin ladan da ke cikin wannan wata mai alfarma na ramadan, Allah ya yafe mana kurakuranmu amin.

Barkanku da kasancewa tare da wannan shafi na GORON JUMA’A, shafin da ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa.

Kafin na fara mika sakonnin da ku ka aiko mana sai na fara mika tawa gaisuwar zuwa ga Editana Abdulrazak Yahuza Jere, da fatan za ka kammala azumi lafiya, kuma za ka sha ruwa lafiya, tare da sallar juma’a lafiya.

Sakon gaisuwar goron juma’a na gaba zuwa ga mataimakin Edita Hamza Bello da fatan za ka kammala azumi lafiya, sako na gaba zuwa ga Khalid Idris Doya da fatan kai ma za ka kammala azumi lafiya.

   Gaisuwa da fatan alkhairi na goron juma’a zuwa ga Bilkisu Tijjani da sauran ma’aikata baki daya wadanda ban zayyano ba, da fatan kowa zai kammala azumi lafiya, kuma za a sha ruwa lafiya.

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Yanzu kuma zan je ga sakonnin masu karatu kamar haka:

Sako daga Jafar Mu’azu kwanar dan gora:

Ina mika sakon goron juma’a zuwa ga Lami me sakwara, da Hajiya Abu, da Hajiya Lauratu mai adashi, ina gaida yarinta Bintu, da Asabe da mardiyya, Allah ya sa za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Abdullahi Yahaya Rijiyar Lemo Jihar Kano:

Ina gaida sahibata abar kaunata Zainab Kabir, da kuma kannenta Aisha da Maryama da kuma Auwal, ina gaida mahaifiyata Hadiza Isma’il da babana Alhaji Yahaya mai atamfa, ina gaida abokaina wadanda muke tare da su, da wadanda ba ma tare a yanzu ina gaishe su a duk inda suke, da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Rahinatu Idris (‘Yar Mala) Jihar Kaduna:

Ina gaida kawayena kamar su; Hajara, Latifa, maimuna, baby ‘yar mama, sadiya Abdulrahman, Hauwa’u Abba, fiddausi dada sauransu, ina yi musu addu’a su sha ruwa lafiya. Sannan ina gaida Ummana Hajiya Momi da Abbana Alhaji Idris da kuma kannena da yayyena, Allah ya ba mu wucewa lafiya na wannan wata.

Sako daga Safiya Ibrahim Jihar Jos:

Ina gaida Habibi mai sunan ‘yan gayu Nasir Bashir Ahmad, masoyina in sha Allah, ina gaida Antis di na Anti Farida, da Anti Maryam, da Anti Jamila, da Anti Ummi, ina gaida kanwata rigimammiya ‘yar autan Momi Hafsat da sauran kannena, da fatan za su sha ruwa lafiya.

Sako daga Aliyu Salis Jihar Kano:

Ina gaida al’ummar musulmi bakidaya na fadin duniya, ina kuma yi wa kowa addu’ar Allah ya kawo mana mafita cikin hakin da ake ciki na tsanani, ina kuma addu’a wannan wata da muke ciki Allah ya sa kowa ya gama azumi kafiya, ina gaishe da kowa na gidanmu tun daga kan mahaifana har zuwa kn yayyena da kannena da kuma abokanaina, Allah ya ba mu ladan wannan rana ta juma’a.

Sako daga Fati Tijjani:

Assalaikum alaikum! Al’umar musulmi baki daya, ina yiwa kowa fatan alkhairi tare da fatan anyi sallar juma’a lafiya Allah ya maimaita mana. Ina gaida iyaye na mamana da babana ina musu fatan alkhairi da fatan sunyi sallar juma’a lafiya Allah ya maimaita mana. Sannan kuma ina gaida ‘yan uwana kannena da fatan sunyi sallar juma’a lafiya. Ina gaida kannan mamana da kannan babana tare da yi musu fatan anyi sallar juma’a lafiya. Sannan ina gaida ‘yan uwa da abokan arziki da fatan kowa yana cikin koshin lafiya tare da barka da juma’a.

Sako daga Alkazim Garba,

Ina mika sakon gaisuwa da goron jumma’ah  ga aboki na Musa Bale da yake Wuse Zone 6, yayana Mahdi da ke nan Wuse Zone 6, yayana Ishak da matar sa Hanifa da ke dawaki.

Sako daga Amina Aliyu

Ina mika sakon gaisuwa da goron jumma’ah  ga abokiya ta Hassana zakari da take life camp, yayata Fatima da ke nan Apo, yayana Muhammad da matar sa Rukayya da ke Asokoro


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Manyan Alheran Da Ramadan Ya Kunso Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

Next Post

Gwamna Uba Sani Ya Ƙaddamar Da Ginin Kamfanin Haɗa Magunguna Na AMA-MED A Kaduna

Related

Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 days ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

1 week ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

3 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

3 months ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
Next Post
Gwamna Uba Sani Ya Ƙaddamar Da Ginin Kamfanin Haɗa Magunguna Na AMA-MED A Kaduna

Gwamna Uba Sani Ya Ƙaddamar Da Ginin Kamfanin Haɗa Magunguna Na AMA-MED A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya

Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya

July 13, 2025
Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

July 13, 2025
NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

July 12, 2025
Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

July 12, 2025
Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

July 12, 2025
Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

July 12, 2025
Yadda Iyaye Ke Rungumar Bokaye Don Samar Wa ‘Ya’yansu Mata Mazaje Masu Kudi

Yadda Iyaye Ke Rungumar Bokaye Don Samar Wa ‘Ya’yansu Mata Mazaje Masu Kudi

July 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

July 12, 2025
Tinubu Ya Baro Brazil Bayan Halartar Taron BRICS Na 2025

Tinubu Ya Baro Brazil Bayan Halartar Taron BRICS Na 2025

July 12, 2025
Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

July 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.