• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Leadership Hausa
1 year ago
in Al'adu
0
Goro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jama’a barkan mu da juma’a, barkan ku da kasancewa tare da wannan shafi na Goron Juma’a. Shafin da ke ba wa kowa damar mika sakon gaishe-gashensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki na kusa, da na nesa. A yau ma ina dauke da wasu sakonnin gaishe-gaishen da kuka aiko mana domin sadawa ga ‘yan uwa da abokan arziki, sai dai kafin na je ga sakonninku, sai na fara da mika tawa gaisuwar ga dukkannin ma’aikatan wannan gidan jarida mai albarka ta LEADERSHIP HAUSA, musamman ma Editana Abdulrazak Yahuza Jere, da fatan an yi Jumma’ lafiya. Ga kadan daga sakonnin naku:

Sako daga Adam Hassan Jere
Assalamu alaikum. Dafarko dai ina yi wa LEADERSHIP Hausa tare da ma’aikatanta fatan alkhairi, Allah ya kara daukaka. Zan fara gaisuwar Goron Jumma’a ga Babban Shehina, Sheikh Isma’ila Umar Almadda tare da dukkan ‘yan uwana Ahlul faidhati (Mai Diwani Group), da iyayena Imam Muhammad Rabi’u Aminu da mai girma Makaman Jere, Alhaji Yahuza Aminu da Alhaji Hassan Aminu da Malam Aminu Nasir. Har ila yau ina mika gaisuwar Goron Jumma’a ta musamman ga Ummata, Malama Salima da Baba Saude da Baba Halima da Baba Banjiya da kuma Baba Hajiya. Sannan ba zan manta da ‘yan uwana ba irin su Anti Amina, Anti Aisha, Anti Zainab, Anti Hauwa’u da su Yaya Amin, Yaya Umar, Malam Abdulmajid da Officer Abubakar da dukkan sauran ‘yan’uwa na dangi. Wakazalika, ina mika gaisuwar Goron Jumma’a ga ‘yan uwana na Allah kamar Khalifa Sanusi da Kamala Goran Faila da Buhari Abdu Baye da Malam Salisu da Malam Usman Hassan. Sannan Abokaina irin su Tijjanin Sufi da Mukhty Baye da Salisu Diwani da Aliyu Wurno da Man Dey da Inyass da Alhaji da Nuruddeen Adinoyi da dukkan ‘yan uwa musulmi, ina fatan an yi Jumma’a lafiya, Allah ya karbi Ibadunmu ya ba mu kansa da kansa amin.

Sako daga Zainab Umar
Assalamu alaikum! Ina yiwa ma’aikatan LEADERSHIP Hausa barka da juma’a tare da fatan sun yi sallar juma’a lafiya, ina mika sakon gaisuwa ta ga daukakin musulmi baki daya tare da fatan an yi sallar juma’a lafiya. Ina mika dakon gaisuwa ta ga iyaye na da ‘yan uwana da abokan arziki tare da fatan sunyi sallar juma’a lafiya Allah ya maimaita mana.

Sako Daga Usman Shehu Ladan Dan Faila
Assalamu alaikum, Edita ina maka barka da aiki da sauran ma’aikatan wannan jarida mai albarka. Da farko ina gaida shehina kuma ubana wanda shine abin alfahrina, Malam Isma’il Umar Almadda Mai Diwani. Haka nan ina gaida ‘Yan uwana da iyayena ‘Yan Faila tare da Masoya Shehu Ibrahim inyass. Sannan ina gaida duk ma’aikata da makarantar wannan jarida mai farin jinni ta LEADERSHIP Hausa. Allah ya kara zumunci. Ni ne naku Dan Faila Na Mai Diwani.

Sako daga Abubakar Tijjani:
Assalaikum alaikum! Al’umar musulmi baki daya, ina yi wa kowa fatan alkhairi tare da fatan an yi sallar juma’a lafiya Allah ya maimaita mana. Ina gaida iyayena mamana da ta riga mu gidan gaskiya Allah ya mata rahma da babana ina musu fatan alkhairi da fatan sun yi sallar juma’a lafiya Allah ya maimaita mana. Sannan kuma ina gaida ‘yan uwana yayuna da kanne na da fatan sun yi sallar juma’a lafiya. Ina gaida kannen mamana da kannen babana tare da yi musu fatan an yi sallar juma’a lafiya. Sannan ina gaida ‘yan uwa da abokan arziki da fatan kowa yana cikin koshin lafiya tare da barka da juma’a.

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A 28-03-2025

GORON JUMA’A 14-02-2025

Sako daga Asma’u Sambo
Ina mika sakon gaisuwata ga mijina tare da yi mishi fatan an yi sallar Juma’a lafiya, ina mika sakon gaisuwa ta ga iyaye na ina yimusu fatan alkhairi tare da fatan sun yi sallar Juma’a lafiya, ina mika sakon gaisuwa ta ga ‘yan uwana yayuna maza da mata kannena maza da mata tare da fatan sun yi sallar juma’a lafiya. Allah ya sa muga ta wani satin amin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Addinin MusulunciAl'adutarrihin Juma;a
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dalibai Miliyan 1.4 Da Suka Rubuta Jarra-bawar UTME Sun Ci Maki Kasa Da 200

Next Post

Jihar Zamfara Ta Kafa Hukumar Tsare-tsaren Tattalin Arziki

Related

GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 28-03-2025

2 months ago
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 14-02-2025

3 months ago
GORON JUMA’A 12-12-2024
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 9-01-2025

4 months ago
GORON JUMA’A 12-12-2024
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 3-01-2025

4 months ago
Dr. Maryam Yola Ta Zama Farfesa Mace Ta Farko Kan Magungunan Gargajiya Da Al’adun Hausa
Al'adu

Dr. Maryam Yola Ta Zama Farfesa Mace Ta Farko Kan Magungunan Gargajiya Da Al’adun Hausa

5 months ago
GORON JUMA’A 12-12-2024
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 12-12-2024

5 months ago
Next Post
Jihar Zamfara Ta Kafa Hukumar Tsare-tsaren Tattalin Arziki

Jihar Zamfara Ta Kafa Hukumar Tsare-tsaren Tattalin Arziki

LABARAI MASU NASABA

Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

May 15, 2025
UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.