ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Kwara Za Ta Gyara Makarantu 898

by Idris Aliyu Daudawa
6 months ago
Kwara

Gwamnatin Jihar Kwara za ta gyara manya da kananan Makarantu 898  domin tabbatar da za’a  samar da ilimi mai nagarta.

Gwanbatin Jihar ta kaddamar da kwamiti mai samar da fasaha (TSPs) a karkashin tsarin kula da ‘yanmata da suke  a tsakanin shekarun 10, 18, da 24,na taimaka masu ta bangaren ilimi da kuma yadda za su dogara da kansu ( AGILE).

  • Nijeriya Na Yunkurin Mayar Wa Da Manoman Tumatir Asarar Da Suka Yi Ta Naira Biliyan 1.3
  • Arsenal Na Tattaunawa Da Declan Rice Kan Tsawaita Kwantiraginsa A Ƙungiyar 

Kwamishinan ilimi da ci gaban al’umma, Dokta. Lawal Olohungbebe,shi ne ya kaddamar da horon na kwana biyu ga mambobin kwamitin.

ADVERTISEMENT

Olohungbebe ya jinjinawa  Gwamna AbdulRahman AbdulRazak ta yadda ya maida hankalin sa da  kuma kulawa da abinda zai taimakawa rayuwa domin bunkasa tattalin arziki da ilimi na al’umma, ta hanyar maida hankali akan wasu mutanen da suke bukatar saboda halin da suke ciki na fatara, za kuma a iya cutar da su ko gallaza masu,suna fuskantar rashin tsaftam da dai wadansu abubuwan da suka sa ba za su iya yin wani abu ba.Irin wadannan sau da yawa ana nuna masu wariya ga kuma kuntata masu idan wata bukata ta taso, bama kamar idan abin ya zama tilas ne sai an same shi.Wadannan mutane sun hada da yara, tsofaffi, mutane masu bukata ta musamman,‘yan gudun Hijirar,da kuma wadanda kabilarsu bata da yawa.

Duk da hakan jami’in da yake kula da shirin AGILE na Jihar Kwara, Mista Adeshina Salami, ya bayyana muhimmanci  da irin hadin kai da ganin mutuncin juna da ke tsakanin kwamitin  makaranta da kuma masu samar da fasaha a tabbatar da an samu nasara.

LABARAI MASU NASABA

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

Ya bada tabbacin cewar duk makarantu za su amfana da tanadin samar da tsaftataccen ruwa, kulawa da muhalli da duk abubuwan da aka san za su taimaka ga cimma shi tsarin na (WASH).

Ita jami’ar kulawa da muhalli ta kasa mai kulawa da Abuja (NPCU), Mrs. Nkechi Ikemefuna cewa ta yi shi horon, yana da matukar miuhimmanci domin yana taimakawa wajen ganewa,  ta yadda za’a hana aukuwar matsalar da za’a iya fuskanta data shafi muhalli da kuma abinda ka iya shafar zamantakewa ta al’umma bama kamar idan bukatar tsugunnar da mutane zuwa wani wuri idan bukatar hakan ta taso.

Kwara
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

Kwara
Ilimi

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

August 31, 2026
Kwara
Ilimi

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

August 29, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
Next Post
Amurka Ta Sanya Kyautar Ladan Dala Miliyan 10 Kan Bayanin Shugabannin Sojin Iran

Amurka Ta Sanya Kyautar Ladan Dala Miliyan 10 Kan Bayanin Shugabannin Sojin Iran

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.