ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Nasarawa Ta Rufe Kamfanin Haƙar Ma’adanai Saboda Rikicin Shari’a

by Zubairu M Lawal and Sulaiman
1 month ago
Nasarawa

Gwamnatin Jihar Nasarawa ta rufe kamfanin haƙar ma’adanai na Lideal Mines Company da ke aiki a yankin ci gaban raya Kasa dake Udege, a ƙaramar hukumar Nasarawa, sakamakon wani rikicin shari’a da ya daɗe yana gudana tsakanin gwamnatin jihar da kamfanin.

Kwamishinar Muhalli da Albarkatun Ƙasa ta Jihar Nasarawa, Dakta Margaret Elayo, ce ta bayyana hakan yayin wani taron manema labarai da aka gudanar a Lafia, babban birnin jihar.

Dakta Elayo ta bayyana cewa bayan jerin tattaunawa da masu ruwa da tsaki tare da nazarin rahotannin tsaro da suka shafi ayyukan haƙar ma’adanai a yankunan da abin ya shafa, gwamnatin jihar ta umarci kamfanin da ya fara janye dukkan kayayyakin aikinsa daga wurin nan take.

ADVERTISEMENT

A cewarta, umarnin ya haɗa da cire injinan haƙar ma’adanai, manyan motoci, sauran kayan aiki da kuma ma’aikatan kamfanin daga wurin haƙar ma’adanan.

Ta ce matakin ya yi daidai da ƙudirin Gwamna Abdullahi Sule na tabbatar da halastattun ayyukan haƙar ma’adanai, kiyaye zaman lafiya a yankunan ma’adinai da kuma tabbatar da bin umarnin gwamnati da ƙa’idojin aiki da aka gindaya a jihar.

LABARAI MASU NASABA

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Kwamishinar ta ƙara da cewa gwamnatin jihar ta bai wa kamfanin wa’adin da zai cika domin bin umarnin gaba ɗaya.

Ta ce:“Umarnin ya kuma tanadi dakatar da duk wani nau’i na ayyukan haƙar ma’adanai da kuma fitar da albarkatun ƙasa daga wurin cikin wa’adin da aka bayar.“

Gwamnati ta bayyana a sarari cewa an ɗauki wannan mataki ne domin kare muradun jama’a da kuma ci gaba da ƙoƙarin sake tsara fannin haƙar ma’adanai a Jihar Nasarawa ta yadda za a samu saka hannun jari mai inganci, ƙara darajar albarkatun ƙasa a cikin gida, da haɗin kan al’umma da ci gaban tattalin arziki mai ɗorewa.

“Gwamnan ya sha nanata cewa duk ayyukan haƙar ma’adanai a jihar dole ne su dace da manufofin gwamnati, musamman buƙatar masu saka hannun jari su kafa ingantattun cibiyoyin sarrafa ma’adanai da za su amfani al’ummomin da ke yankunan da ake haƙar ma’adanan tare da bayar da gudunmawa mai ma’ana ga tattalin arzikin jihar.”

Dakta Elayo ta ƙara da cewa gwamnatin jihar za ta tura jami’an tsaro zuwa wurin haƙar ma’adanan domin tabbatar da cikakken bin umarnin da aka bayar.

Ta kuma jaddada cewa gwamnatin Jihar Nasarawa na ci gaba da jajircewa wajen samar da yanayi mai kyau ga sahihan masu saka hannun jari da ke shirye su bi dokoki, manufofi da muradun ci gaban jihar.

Nasarawa
Zubairu M Lawal
+ posts Bio
  • Zubairu M Lawal
    https://hausa.leadership.ng/author/zubairu-m-lawal/
    Gwamnati Ta Jibge Jami’an Tsaro Domin Gudanar da Zaɓen Fidda Gwanin APC A Nasarawa
  • Zubairu M Lawal
    https://hausa.leadership.ng/author/zubairu-m-lawal/
    ’Yansanda Sun Tabbatar da Sace Ɗaliban Jami’ar Jihar Nasarawa
  • Zubairu M Lawal
    https://hausa.leadership.ng/author/zubairu-m-lawal/
    NAFDAC Ta Ƙona Kayayyaki Marasa Inganci Na Naira Biliyan 5 A Nasarawa
  • Zubairu M Lawal
    https://hausa.leadership.ng/author/zubairu-m-lawal/
    An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya
Nasarawa
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
  • Sulaiman
    Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
  • Sulaiman
    Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100
  • Sulaiman
    Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba
Labarai

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi
Labarai

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Next Post
Shugaba Xi Ya Gana Da ‘Yan Kasuwan Amurka Da Suka Rako Shugaban Amurka

Shugaba Xi Ya Gana Da 'Yan Kasuwan Amurka Da Suka Rako Shugaban Amurka

LABARAI MASU NASABA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.