ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Bayar Da Lamba Ga Sabbin Daliban Firamare

by Sulaiman and Idris Aliyu Daudawa
4 months ago
Firamare

Ma’aikatar ilimi ta tarayya ta kaddamar da nambar da aka dauki duk dan makaranta tun daga Firamare, an yi hakan ne saboda a samu damar gane irin ci gaban da dan makaranta da ya samu domin hakan zai bada kwarin gwiwa wajen daukar ‘yan makaranta.

Ministan Ilimi Dakta Tunji Alausa ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a Legas, inda ya ce nan bada dadewa ba gwamnati za ta hana rubuta jarrabawa da ‘yan Firamare suke yi yayin da suka kai mizanin da za su fara karamar Makarantar Sakandare.

  • Raphinha Zai Shafe Makonni 5 Yana Jinyar Raunin Da Ya Samu A Wasannin Ƙasa Da Ƙasa 
  • Kwankwaso Zai Koma ADC Ranar Litinin

Hakanan ma ya ce ana ta tunanin hanyoyin da za su bunkasa ciyar da yara makaranta domin ya ja hankali wajen sha’awar zuwa makarantun ta.

ADVERTISEMENT

Alausa ya ce za’a maido da tafarkin na cikakken ciyar da yara, a makaranta ne daga ma’aikatar al’amuran jinkai ne da rage fatara zuwa ma;aikatar ilimi ta tarayya domin yadda za’a samu maida hankali sosai akan yadda lamurran su ke tafiya.

Ya ce babban dalilin da ya sa daukar matakin da yin hakan shi ne gwamnatin tarayyar tana yin hakan domin bunkasa bangaren ilimi bugu da kari kuma a samu yawan ‘yanmakaranta da suke samun gurbin zuwa karamar Sakandare daga ilimin bai daya zuwa babbar makarantar Sakandare.

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

Ya kara da cewa: “Muna da makarantun Firamare fiye da 50,000 a Nijeriya wadanda suke da ‘yan makaranta fiye da milyan 23.Sai dai kuma daga cikin wannan kiyasin da ake da shi fiye da milyan uku ne (3) suke samun damar zuwa kananan makarantun Sakandare.

“Tambayar ita ce, a ina saoran kusan milyan 20 wadanda basu samu damat zuwa makarantun Sakandaren gwamnti su ke? Abu mai wuya ne ace makarantu masu zaman kansu sun samy damar basu zuwa kananan makarantun Sakandare gaba dayansu.

“Magana daya ita ce rashi samun isassun wurare muna kuma aiki kan haka Akwai bukatar a gina karun makarantu don haka kuma na tattuna da kungiyar gwamnoni ta kasa dangane da hakan.Gwamnatocin Jihohi kamata ya yi su kara gina makarantu wadanda za su dauki ‘yanmakaranta da dalibai

”Domin kuma mu san irin halin da ake ciki na ‘yan makaranta da dalibai, za mu kaddamar wata namba da take ta musamman ce da zata nuna wanda yake karatu ko dan makaranta tun daga makarantar Firamare ta ‘ya’yanmu. Nambar za ta kasance mafi dacewa ga kowane dan makaranta, za kuma su kasance sun mallake ta, ba tare da la’akari da wurin da suka fara makarantar ba, ko kuma aka yi masu tiransifa ba.

“Idan dan makaranta ya kamata a kasance a ajin kamaramar Sakandare na daya ya kuma kasance baya a can, za mu san dalilin da ya sa bai ci gaba da karatun shi ba.

“Tsarin kokarin ci gaban da yaro yake samu a makaranta shi zai maye gurbin,CA yana zi iya bayyana kokarin dan makarantar tun daga aji daya na Firamare, ko da ace an maida shi zuwa wata makaranta, zai iya tafi da shi bayani yadda kokarin shi yake zuwa sabuwar makarantar.”

Firamare
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • Sulaiman
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
  • Sulaiman
    An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”
  • Sulaiman
    Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu
Firamare
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Next Post
John Singer Sargent: Zamanantar Da Kasar Sin Ba Ta Tsaya Ga Manyan Gine-gine Ba, Ta Kunshi Walwalar Al’umma

John Singer Sargent: Zamanantar Da Kasar Sin Ba Ta Tsaya Ga Manyan Gine-gine Ba, Ta Kunshi Walwalar Al’umma

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.