ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Bayar Da Lamba Ga Sabbin Daliban Firamare

by Sulaiman and Idris Aliyu Daudawa
5 months ago
Firamare

Ma’aikatar ilimi ta tarayya ta kaddamar da nambar da aka dauki duk dan makaranta tun daga Firamare, an yi hakan ne saboda a samu damar gane irin ci gaban da dan makaranta da ya samu domin hakan zai bada kwarin gwiwa wajen daukar ‘yan makaranta.

Ministan Ilimi Dakta Tunji Alausa ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a Legas, inda ya ce nan bada dadewa ba gwamnati za ta hana rubuta jarrabawa da ‘yan Firamare suke yi yayin da suka kai mizanin da za su fara karamar Makarantar Sakandare.

  • Raphinha Zai Shafe Makonni 5 Yana Jinyar Raunin Da Ya Samu A Wasannin Ƙasa Da Ƙasa 
  • Kwankwaso Zai Koma ADC Ranar Litinin

Hakanan ma ya ce ana ta tunanin hanyoyin da za su bunkasa ciyar da yara makaranta domin ya ja hankali wajen sha’awar zuwa makarantun ta.

ADVERTISEMENT

Alausa ya ce za’a maido da tafarkin na cikakken ciyar da yara, a makaranta ne daga ma’aikatar al’amuran jinkai ne da rage fatara zuwa ma;aikatar ilimi ta tarayya domin yadda za’a samu maida hankali sosai akan yadda lamurran su ke tafiya.

Ya ce babban dalilin da ya sa daukar matakin da yin hakan shi ne gwamnatin tarayyar tana yin hakan domin bunkasa bangaren ilimi bugu da kari kuma a samu yawan ‘yanmakaranta da suke samun gurbin zuwa karamar Sakandare daga ilimin bai daya zuwa babbar makarantar Sakandare.

LABARAI MASU NASABA

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

Ya kara da cewa: “Muna da makarantun Firamare fiye da 50,000 a Nijeriya wadanda suke da ‘yan makaranta fiye da milyan 23.Sai dai kuma daga cikin wannan kiyasin da ake da shi fiye da milyan uku ne (3) suke samun damar zuwa kananan makarantun Sakandare.

“Tambayar ita ce, a ina saoran kusan milyan 20 wadanda basu samu damat zuwa makarantun Sakandaren gwamnti su ke? Abu mai wuya ne ace makarantu masu zaman kansu sun samy damar basu zuwa kananan makarantun Sakandare gaba dayansu.

“Magana daya ita ce rashi samun isassun wurare muna kuma aiki kan haka Akwai bukatar a gina karun makarantu don haka kuma na tattuna da kungiyar gwamnoni ta kasa dangane da hakan.Gwamnatocin Jihohi kamata ya yi su kara gina makarantu wadanda za su dauki ‘yanmakaranta da dalibai

”Domin kuma mu san irin halin da ake ciki na ‘yan makaranta da dalibai, za mu kaddamar wata namba da take ta musamman ce da zata nuna wanda yake karatu ko dan makaranta tun daga makarantar Firamare ta ‘ya’yanmu. Nambar za ta kasance mafi dacewa ga kowane dan makaranta, za kuma su kasance sun mallake ta, ba tare da la’akari da wurin da suka fara makarantar ba, ko kuma aka yi masu tiransifa ba.

“Idan dan makaranta ya kamata a kasance a ajin kamaramar Sakandare na daya ya kuma kasance baya a can, za mu san dalilin da ya sa bai ci gaba da karatun shi ba.

“Tsarin kokarin ci gaban da yaro yake samu a makaranta shi zai maye gurbin,CA yana zi iya bayyana kokarin dan makarantar tun daga aji daya na Firamare, ko da ace an maida shi zuwa wata makaranta, zai iya tafi da shi bayani yadda kokarin shi yake zuwa sabuwar makarantar.”

Firamare
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
  • Sulaiman
    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna
  • Sulaiman
    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi
Firamare
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

Firamare
Ilimi

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

August 31, 2026
Firamare
Ilimi

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

August 29, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
Next Post
John Singer Sargent: Zamanantar Da Kasar Sin Ba Ta Tsaya Ga Manyan Gine-gine Ba, Ta Kunshi Walwalar Al’umma

John Singer Sargent: Zamanantar Da Kasar Sin Ba Ta Tsaya Ga Manyan Gine-gine Ba, Ta Kunshi Walwalar Al’umma

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.