ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Bayar Da Lamba Ga Sabbin Daliban Firamare

by Sulaiman and Idris Aliyu Daudawa
3 months ago
Firamare

Ma’aikatar ilimi ta tarayya ta kaddamar da nambar da aka dauki duk dan makaranta tun daga Firamare, an yi hakan ne saboda a samu damar gane irin ci gaban da dan makaranta da ya samu domin hakan zai bada kwarin gwiwa wajen daukar ‘yan makaranta.

Ministan Ilimi Dakta Tunji Alausa ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a Legas, inda ya ce nan bada dadewa ba gwamnati za ta hana rubuta jarrabawa da ‘yan Firamare suke yi yayin da suka kai mizanin da za su fara karamar Makarantar Sakandare.

  • Raphinha Zai Shafe Makonni 5 Yana Jinyar Raunin Da Ya Samu A Wasannin Ƙasa Da Ƙasa 
  • Kwankwaso Zai Koma ADC Ranar Litinin

Hakanan ma ya ce ana ta tunanin hanyoyin da za su bunkasa ciyar da yara makaranta domin ya ja hankali wajen sha’awar zuwa makarantun ta.

ADVERTISEMENT

Alausa ya ce za’a maido da tafarkin na cikakken ciyar da yara, a makaranta ne daga ma’aikatar al’amuran jinkai ne da rage fatara zuwa ma;aikatar ilimi ta tarayya domin yadda za’a samu maida hankali sosai akan yadda lamurran su ke tafiya.

Ya ce babban dalilin da ya sa daukar matakin da yin hakan shi ne gwamnatin tarayyar tana yin hakan domin bunkasa bangaren ilimi bugu da kari kuma a samu yawan ‘yanmakaranta da suke samun gurbin zuwa karamar Sakandare daga ilimin bai daya zuwa babbar makarantar Sakandare.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Ya kara da cewa: “Muna da makarantun Firamare fiye da 50,000 a Nijeriya wadanda suke da ‘yan makaranta fiye da milyan 23.Sai dai kuma daga cikin wannan kiyasin da ake da shi fiye da milyan uku ne (3) suke samun damar zuwa kananan makarantun Sakandare.

“Tambayar ita ce, a ina saoran kusan milyan 20 wadanda basu samu damat zuwa makarantun Sakandaren gwamnti su ke? Abu mai wuya ne ace makarantu masu zaman kansu sun samy damar basu zuwa kananan makarantun Sakandare gaba dayansu.

“Magana daya ita ce rashi samun isassun wurare muna kuma aiki kan haka Akwai bukatar a gina karun makarantu don haka kuma na tattuna da kungiyar gwamnoni ta kasa dangane da hakan.Gwamnatocin Jihohi kamata ya yi su kara gina makarantu wadanda za su dauki ‘yanmakaranta da dalibai

”Domin kuma mu san irin halin da ake ciki na ‘yan makaranta da dalibai, za mu kaddamar wata namba da take ta musamman ce da zata nuna wanda yake karatu ko dan makaranta tun daga makarantar Firamare ta ‘ya’yanmu. Nambar za ta kasance mafi dacewa ga kowane dan makaranta, za kuma su kasance sun mallake ta, ba tare da la’akari da wurin da suka fara makarantar ba, ko kuma aka yi masu tiransifa ba.

“Idan dan makaranta ya kamata a kasance a ajin kamaramar Sakandare na daya ya kuma kasance baya a can, za mu san dalilin da ya sa bai ci gaba da karatun shi ba.

“Tsarin kokarin ci gaban da yaro yake samu a makaranta shi zai maye gurbin,CA yana zi iya bayyana kokarin dan makarantar tun daga aji daya na Firamare, ko da ace an maida shi zuwa wata makaranta, zai iya tafi da shi bayani yadda kokarin shi yake zuwa sabuwar makarantar.”

Firamare
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
  • Sulaiman
    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
  • Sulaiman
    Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba
  • Sulaiman
    Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma
Firamare
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
John Singer Sargent: Zamanantar Da Kasar Sin Ba Ta Tsaya Ga Manyan Gine-gine Ba, Ta Kunshi Walwalar Al’umma

John Singer Sargent: Zamanantar Da Kasar Sin Ba Ta Tsaya Ga Manyan Gine-gine Ba, Ta Kunshi Walwalar Al’umma

LABARAI MASU NASABA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.