ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Bayar Da Lamba Ga Sabbin Daliban Firamare

by Sulaiman and Idris Aliyu Daudawa
2 months ago
Firamare

Ma’aikatar ilimi ta tarayya ta kaddamar da nambar da aka dauki duk dan makaranta tun daga Firamare, an yi hakan ne saboda a samu damar gane irin ci gaban da dan makaranta da ya samu domin hakan zai bada kwarin gwiwa wajen daukar ‘yan makaranta.

Ministan Ilimi Dakta Tunji Alausa ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a Legas, inda ya ce nan bada dadewa ba gwamnati za ta hana rubuta jarrabawa da ‘yan Firamare suke yi yayin da suka kai mizanin da za su fara karamar Makarantar Sakandare.

  • Raphinha Zai Shafe Makonni 5 Yana Jinyar Raunin Da Ya Samu A Wasannin Ƙasa Da Ƙasa 
  • Kwankwaso Zai Koma ADC Ranar Litinin

Hakanan ma ya ce ana ta tunanin hanyoyin da za su bunkasa ciyar da yara makaranta domin ya ja hankali wajen sha’awar zuwa makarantun ta.

ADVERTISEMENT

Alausa ya ce za’a maido da tafarkin na cikakken ciyar da yara, a makaranta ne daga ma’aikatar al’amuran jinkai ne da rage fatara zuwa ma;aikatar ilimi ta tarayya domin yadda za’a samu maida hankali sosai akan yadda lamurran su ke tafiya.

Ya ce babban dalilin da ya sa daukar matakin da yin hakan shi ne gwamnatin tarayyar tana yin hakan domin bunkasa bangaren ilimi bugu da kari kuma a samu yawan ‘yanmakaranta da suke samun gurbin zuwa karamar Sakandare daga ilimin bai daya zuwa babbar makarantar Sakandare.

LABARAI MASU NASABA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

Ya kara da cewa: “Muna da makarantun Firamare fiye da 50,000 a Nijeriya wadanda suke da ‘yan makaranta fiye da milyan 23.Sai dai kuma daga cikin wannan kiyasin da ake da shi fiye da milyan uku ne (3) suke samun damar zuwa kananan makarantun Sakandare.

“Tambayar ita ce, a ina saoran kusan milyan 20 wadanda basu samu damat zuwa makarantun Sakandaren gwamnti su ke? Abu mai wuya ne ace makarantu masu zaman kansu sun samy damar basu zuwa kananan makarantun Sakandare gaba dayansu.

“Magana daya ita ce rashi samun isassun wurare muna kuma aiki kan haka Akwai bukatar a gina karun makarantu don haka kuma na tattuna da kungiyar gwamnoni ta kasa dangane da hakan.Gwamnatocin Jihohi kamata ya yi su kara gina makarantu wadanda za su dauki ‘yanmakaranta da dalibai

”Domin kuma mu san irin halin da ake ciki na ‘yan makaranta da dalibai, za mu kaddamar wata namba da take ta musamman ce da zata nuna wanda yake karatu ko dan makaranta tun daga makarantar Firamare ta ‘ya’yanmu. Nambar za ta kasance mafi dacewa ga kowane dan makaranta, za kuma su kasance sun mallake ta, ba tare da la’akari da wurin da suka fara makarantar ba, ko kuma aka yi masu tiransifa ba.

“Idan dan makaranta ya kamata a kasance a ajin kamaramar Sakandare na daya ya kuma kasance baya a can, za mu san dalilin da ya sa bai ci gaba da karatun shi ba.

“Tsarin kokarin ci gaban da yaro yake samu a makaranta shi zai maye gurbin,CA yana zi iya bayyana kokarin dan makarantar tun daga aji daya na Firamare, ko da ace an maida shi zuwa wata makaranta, zai iya tafi da shi bayani yadda kokarin shi yake zuwa sabuwar makarantar.”

Firamare
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
  • Sulaiman
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
  • Sulaiman
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
  • Sulaiman
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Firamare
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
Ilimi

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

May 30, 2026
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Bakon Marubuci

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1

May 27, 2026
Next Post
John Singer Sargent: Zamanantar Da Kasar Sin Ba Ta Tsaya Ga Manyan Gine-gine Ba, Ta Kunshi Walwalar Al’umma

John Singer Sargent: Zamanantar Da Kasar Sin Ba Ta Tsaya Ga Manyan Gine-gine Ba, Ta Kunshi Walwalar Al’umma

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.