ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

by Idris Aliyu Daudawa
5 days ago

A shekarar 1925, aka dawo da shi sarautar Hakimci tare da ba shi  Hakimi mai kula da Sabon Garin Zariya. Cikin ikon Allah kuma sai ya taka muhimmiyar gudunmawa wajen gina Sabon Garin, Zariya, inda ya kafa makarantar Firamare, da kuma haifar da sababbin unguwanni  kamar irisu  Muchiya da kuma Dogon Bauchi daga shekarar 1927 zuwa 1930.

A shekarar 1937, sai tasirinsa ya bazu zuwa Kaduna, inda aka ba shi sarautar Magajin Garin Zazzau a lokacin Sarkin Zazzau Ja’afaru Ɗan Isiyaku shi ne yake mulkin ƙasar Zazzau. A shekarar 1943, ya fara shirin dasa itatuwa wanda ya kyautatawa shi ƙyawun gari ga samar da inuwa da kuma iska mai matuƙar amfani ga Ɗan Adam, daganan kuma sai ya ƙirƙiro lamarin ba da lambar gidaje ta haruffa da kuma lambobi, wanda hakan ko shakka babu shi tsarin nasa ya taimaka wajen tsara gari da kuma gyara harkokin gine-gine.

Sai kuma a shekarar 1956, ya yi matuƙar kafa tarihi inda ya zama mutum na farko daga sashen Arewa da ya zama Administrator wato (Shugaba) na Gwamnatin Ƙaramar Hukumar Kaduna. A waccan shekarar ce, sai Sarauniya Elizabeth ta II ta ba shi lambar yabo ta Member of the British Empire (O.B.E.) saboda gudunmawarsa da yake badawa wajen ci gaban al’ummarsa.

ADVERTISEMENT

Ayyukan da Muhammadu Aminu Sambo ya gudanar tamkar ma sun wuce zamaninsa ne. Gudunmawar sa a  ɓangaren limi, ga lamarin ci gaban Birane, da gudanarwa sun yi gaggrumin tasiri a Arewacin Nijeriya. Makarantun da ya kafa sun zama cibiyoyin ilimi a halin da ake ciki yanzu, kuma hangen nesan sa wajen tsara gari da kula da muhalli ya zama abin koyi ga shugabanni na gaba.

Ya rasu  ne shekara ta 1961, ya bar tarihin gaskiya, jagoranci, da kuma sha’anin ci gaban rayuwar al’ummaci da abin zai  yi tasirin da ba ayi tsammani ba. A yau, sunansa yana nuna cewa yana da ƙarfin ilimi, shugabanci mai hangen nesa, da ƙauna da kuma ƙoƙari a kowane lokaci sabpda da ci gaban al’ummar sa.

LABARAI MASU NASABA

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

Mun kawo ƙarshen taihin wannan Bawan Allah Alhaji Muhammadu Sambo sai kuma idan Allah mai kow mai komai ya kai mu mako  na gaba, za mu kawo maku wani sabon tarihin wani  lamarin da ya faru, wanda mun san zai sa kuma ku ƙara ilimi wanda yake shi Kogi ne. Ni ma kai na ban san irin wand azan kawo maku ba sai wanda Allah ya bada damar ba ku. Mun kuma samo maku wannan tarihin ne daga Dandalin Tarihin Magabata.

Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Ƙaruwar Kuɗaɗen Shiga Ga Jihohin Nijeriya Talauci Na Ƙaruwa

MASU ALAKA

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959

January 4, 2026
Next Post
Xi Ya Yi Musayar Sakon Taya Murna Cika Shekaru 70 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Da Shugaban Masar

Xi Ya Yi Musayar Sakon Taya Murna Cika Shekaru 70 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Da Shugaban Masar

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.