ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

by Idris Aliyu Daudawa
2 months ago

A shekarar 1925, aka dawo da shi sarautar Hakimci tare da ba shi  Hakimi mai kula da Sabon Garin Zariya. Cikin ikon Allah kuma sai ya taka muhimmiyar gudunmawa wajen gina Sabon Garin, Zariya, inda ya kafa makarantar Firamare, da kuma haifar da sababbin unguwanni  kamar irisu  Muchiya da kuma Dogon Bauchi daga shekarar 1927 zuwa 1930.

A shekarar 1937, sai tasirinsa ya bazu zuwa Kaduna, inda aka ba shi sarautar Magajin Garin Zazzau a lokacin Sarkin Zazzau Ja’afaru Ɗan Isiyaku shi ne yake mulkin ƙasar Zazzau. A shekarar 1943, ya fara shirin dasa itatuwa wanda ya kyautatawa shi ƙyawun gari ga samar da inuwa da kuma iska mai matuƙar amfani ga Ɗan Adam, daganan kuma sai ya ƙirƙiro lamarin ba da lambar gidaje ta haruffa da kuma lambobi, wanda hakan ko shakka babu shi tsarin nasa ya taimaka wajen tsara gari da kuma gyara harkokin gine-gine.

Sai kuma a shekarar 1956, ya yi matuƙar kafa tarihi inda ya zama mutum na farko daga sashen Arewa da ya zama Administrator wato (Shugaba) na Gwamnatin Ƙaramar Hukumar Kaduna. A waccan shekarar ce, sai Sarauniya Elizabeth ta II ta ba shi lambar yabo ta Member of the British Empire (O.B.E.) saboda gudunmawarsa da yake badawa wajen ci gaban al’ummarsa.

ADVERTISEMENT

Ayyukan da Muhammadu Aminu Sambo ya gudanar tamkar ma sun wuce zamaninsa ne. Gudunmawar sa a  ɓangaren limi, ga lamarin ci gaban Birane, da gudanarwa sun yi gaggrumin tasiri a Arewacin Nijeriya. Makarantun da ya kafa sun zama cibiyoyin ilimi a halin da ake ciki yanzu, kuma hangen nesan sa wajen tsara gari da kula da muhalli ya zama abin koyi ga shugabanni na gaba.

Ya rasu  ne shekara ta 1961, ya bar tarihin gaskiya, jagoranci, da kuma sha’anin ci gaban rayuwar al’ummaci da abin zai  yi tasirin da ba ayi tsammani ba. A yau, sunansa yana nuna cewa yana da ƙarfin ilimi, shugabanci mai hangen nesa, da ƙauna da kuma ƙoƙari a kowane lokaci sabpda da ci gaban al’ummar sa.

LABARAI MASU NASABA

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

Mun kawo ƙarshen taihin wannan Bawan Allah Alhaji Muhammadu Sambo sai kuma idan Allah mai kow mai komai ya kai mu mako  na gaba, za mu kawo maku wani sabon tarihin wani  lamarin da ya faru, wanda mun san zai sa kuma ku ƙara ilimi wanda yake shi Kogi ne. Ni ma kai na ban san irin wand azan kawo maku ba sai wanda Allah ya bada damar ba ku. Mun kuma samo maku wannan tarihin ne daga Dandalin Tarihin Magabata.

Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959

January 4, 2026
Next Post
Xi Ya Yi Musayar Sakon Taya Murna Cika Shekaru 70 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Da Shugaban Masar

Xi Ya Yi Musayar Sakon Taya Murna Cika Shekaru 70 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Da Shugaban Masar

LABARAI MASU NASABA

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026
Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

July 14, 2026
ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.