ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

by Idris Aliyu Daudawa
4 weeks ago

A shekarar 1925, aka dawo da shi sarautar Hakimci tare da ba shi  Hakimi mai kula da Sabon Garin Zariya. Cikin ikon Allah kuma sai ya taka muhimmiyar gudunmawa wajen gina Sabon Garin, Zariya, inda ya kafa makarantar Firamare, da kuma haifar da sababbin unguwanni  kamar irisu  Muchiya da kuma Dogon Bauchi daga shekarar 1927 zuwa 1930.

A shekarar 1937, sai tasirinsa ya bazu zuwa Kaduna, inda aka ba shi sarautar Magajin Garin Zazzau a lokacin Sarkin Zazzau Ja’afaru Ɗan Isiyaku shi ne yake mulkin ƙasar Zazzau. A shekarar 1943, ya fara shirin dasa itatuwa wanda ya kyautatawa shi ƙyawun gari ga samar da inuwa da kuma iska mai matuƙar amfani ga Ɗan Adam, daganan kuma sai ya ƙirƙiro lamarin ba da lambar gidaje ta haruffa da kuma lambobi, wanda hakan ko shakka babu shi tsarin nasa ya taimaka wajen tsara gari da kuma gyara harkokin gine-gine.

Sai kuma a shekarar 1956, ya yi matuƙar kafa tarihi inda ya zama mutum na farko daga sashen Arewa da ya zama Administrator wato (Shugaba) na Gwamnatin Ƙaramar Hukumar Kaduna. A waccan shekarar ce, sai Sarauniya Elizabeth ta II ta ba shi lambar yabo ta Member of the British Empire (O.B.E.) saboda gudunmawarsa da yake badawa wajen ci gaban al’ummarsa.

ADVERTISEMENT

Ayyukan da Muhammadu Aminu Sambo ya gudanar tamkar ma sun wuce zamaninsa ne. Gudunmawar sa a  ɓangaren limi, ga lamarin ci gaban Birane, da gudanarwa sun yi gaggrumin tasiri a Arewacin Nijeriya. Makarantun da ya kafa sun zama cibiyoyin ilimi a halin da ake ciki yanzu, kuma hangen nesan sa wajen tsara gari da kula da muhalli ya zama abin koyi ga shugabanni na gaba.

Ya rasu  ne shekara ta 1961, ya bar tarihin gaskiya, jagoranci, da kuma sha’anin ci gaban rayuwar al’ummaci da abin zai  yi tasirin da ba ayi tsammani ba. A yau, sunansa yana nuna cewa yana da ƙarfin ilimi, shugabanci mai hangen nesa, da ƙauna da kuma ƙoƙari a kowane lokaci sabpda da ci gaban al’ummar sa.

LABARAI MASU NASABA

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

Mun kawo ƙarshen taihin wannan Bawan Allah Alhaji Muhammadu Sambo sai kuma idan Allah mai kow mai komai ya kai mu mako  na gaba, za mu kawo maku wani sabon tarihin wani  lamarin da ya faru, wanda mun san zai sa kuma ku ƙara ilimi wanda yake shi Kogi ne. Ni ma kai na ban san irin wand azan kawo maku ba sai wanda Allah ya bada damar ba ku. Mun kuma samo maku wannan tarihin ne daga Dandalin Tarihin Magabata.

Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959

January 4, 2026
Next Post
Xi Ya Yi Musayar Sakon Taya Murna Cika Shekaru 70 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Da Shugaban Masar

Xi Ya Yi Musayar Sakon Taya Murna Cika Shekaru 70 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Da Shugaban Masar

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.