ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwarzon Da Ya Kawo Sauyin Kula Da Muhalli A Nijeriya 2024: Balarabe Abbas Lawal

by Leadership Hausa
2 years ago
Gwarzo

Ministan Muhalli a Nijeriya, Alhaji Balarabe Abbas Lawal ne ya yi nasarar zama gwarzon shekara ta 2024 na Jaridar Leadership, saboda hangen nesansa da kyawawan manufofinsa da ya aiwatar a ma’aikatarsa ta muhalli, wanda ya yi tasiri da kawo sauyi a ɓangaren kula da muhalli a Nijeriya a ƙarƙashin gwamnatin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu.

Samar da Kyakkyawan tsari da zuwa da sababbin sauye-sauye waje kula da muhalli, ya bayar da gudummawa sosai kan tsaron kasa da samar da bunƙasar tattalin arziƙin ƙasa, ya sa Balarabe Lawal ya zama fitila a tsakanin takwarorinsa ministoci.

  • Gwamnan Sakkwato Ya Gabatar Da Kasafin Kudin 2025 Na Biliyan 526
  • Gwamna Radda Ya Kaddamar Da Shirin Ci Gaban Al’umma

Manyan nasarorin da Lawal ya samu sun biyo bayan sabon tsarinsa na yaki da sauyin yanayi da farfaɗo da muhalli a Nijeriya. A Jagorancinsa ya ƙaddamar da wasu tsare-tsare da za su magance matsalolin da suka daɗe ana fama da su a Nijeriya, tare da aiwatar da sababbi da ya da za su magance barazana ga muhalli.

ADVERTISEMENT

Nasarar da aka samu ta tsaftace Ogoni, lamarin da ya ƙi ci- ya ƙi cinyewa, amma a ƙarƙashin jagorancin Lawal an ga ƙarshensa, ya samu yabo iri-iri daga al’umma daban-daban a ciki da wajen ƙasa kan wannan gagarumin aiki.

Lawal ya samu yabo da goyon bayan al’umma, ta hanyar samun hadin kan masu ruwa da tsaki daga cikin shugabannin yayin kaddamar da ayyukan ma’aikatarsa, kamar tsarin samar da tsaftataccen ruwa a ƙarƙashin Cibiyar Inganta Muhalli a Wiiyakara. Wannan shaida ce ga sadaukarwarsa don farfaɗo da cibiyoyin inganta muhalli da jin daɗin al’umma.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

Saurin fahimtar matsalar sare Bishiyoyi, Lawal ya jagoranci rarraba irin Bishiyoyi miliyan 45 a faɗin ƙasa baki ɗaya. Wannan gagarumin ƙoƙarin yaƙi da sare Bishiyoyi, da kuma sake shuka wasu a gandun daji ya taimaka wajen yaƙi da kwararowar hamada da inganta yanayin muhalli.

Shirin ‘Agro-Climatic Resilience in SemiArid Landscapes (ACReSAL),’ shirin ya dawo da darajar kadada 350,000 da ta gurbace. Wannan yunƙurin na nuna kishin al’umma da ƙasa da ake fama da kwararowar hamada da sauyin yanayi.

Fahimtar muhimmancin tattalin arzikin Nijeriya a tafkin Chadi, Lawal ya jagoranci yunkurin ƙasa da ƙasa na dawo da darajar yanayin tafkin. Haɗin guiwa tare da abokan hulɗa na duniya daga EU da UAE da Kanada, ya samar da nasarori masu muhimmanci da suka haɗa da dabarar datsewa da sauyawa ruwa hanya, da kuma samar masa da yanayin kula mai dorewa. Lallai wannan shugaba yana da zimma da ruhin aiki da kuma kishin ganin ingantaccen yanayi mai dorewa a Nijeriya.

Saboda sadaukarwarsa da kula da muhalli, ya tabbatarwa duniya cewa jagoranci nagari zai haifar da sakamako na ban mamaki. Don kishin ƙasa da jagoranci nagari wajen gina ƙasa da ci gabanta mai dorewa, Balarabe Abbas Lawal shi ya lashe kyautar LEADERSHIP na Gwarzon Jagoran Kula da Muhalli na Shekarar 2024.

Lawal ya sanya Nijeriya a babban matsayi mai daraja a ƙasashen duniya kan shirin kula da yanayi da muhalli a ƙawancen duniya (COP28).

Gwarzo
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Tallafa Wa Yara Masu Buƙatu Na Musamman Shi Ne Burina
  • Leadership Hausa
    Dole Mata Su Rungumi Sana’o’i Domin Tsira Daga Takaicin Zamani —Ramatu Bello
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

MASU ALAKA

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya
Labarai

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Sabbin Ministoci
Labarai

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 
Labarai

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Next Post
Oluwatobi Ajayi

Gwarzon Shugaban Kamfanoni Masu Zaman Kansu Na 2024: Oluwatobi Ajayi

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026
‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.