ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwarzon Da Ya Kawo Sauyin Kula Da Muhalli A Nijeriya 2024: Balarabe Abbas Lawal

by Leadership Hausa
2 years ago
Gwarzo

Ministan Muhalli a Nijeriya, Alhaji Balarabe Abbas Lawal ne ya yi nasarar zama gwarzon shekara ta 2024 na Jaridar Leadership, saboda hangen nesansa da kyawawan manufofinsa da ya aiwatar a ma’aikatarsa ta muhalli, wanda ya yi tasiri da kawo sauyi a ɓangaren kula da muhalli a Nijeriya a ƙarƙashin gwamnatin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu.

Samar da Kyakkyawan tsari da zuwa da sababbin sauye-sauye waje kula da muhalli, ya bayar da gudummawa sosai kan tsaron kasa da samar da bunƙasar tattalin arziƙin ƙasa, ya sa Balarabe Lawal ya zama fitila a tsakanin takwarorinsa ministoci.

  • Gwamnan Sakkwato Ya Gabatar Da Kasafin Kudin 2025 Na Biliyan 526
  • Gwamna Radda Ya Kaddamar Da Shirin Ci Gaban Al’umma

Manyan nasarorin da Lawal ya samu sun biyo bayan sabon tsarinsa na yaki da sauyin yanayi da farfaɗo da muhalli a Nijeriya. A Jagorancinsa ya ƙaddamar da wasu tsare-tsare da za su magance matsalolin da suka daɗe ana fama da su a Nijeriya, tare da aiwatar da sababbi da ya da za su magance barazana ga muhalli.

ADVERTISEMENT

Nasarar da aka samu ta tsaftace Ogoni, lamarin da ya ƙi ci- ya ƙi cinyewa, amma a ƙarƙashin jagorancin Lawal an ga ƙarshensa, ya samu yabo iri-iri daga al’umma daban-daban a ciki da wajen ƙasa kan wannan gagarumin aiki.

Lawal ya samu yabo da goyon bayan al’umma, ta hanyar samun hadin kan masu ruwa da tsaki daga cikin shugabannin yayin kaddamar da ayyukan ma’aikatarsa, kamar tsarin samar da tsaftataccen ruwa a ƙarƙashin Cibiyar Inganta Muhalli a Wiiyakara. Wannan shaida ce ga sadaukarwarsa don farfaɗo da cibiyoyin inganta muhalli da jin daɗin al’umma.

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Saurin fahimtar matsalar sare Bishiyoyi, Lawal ya jagoranci rarraba irin Bishiyoyi miliyan 45 a faɗin ƙasa baki ɗaya. Wannan gagarumin ƙoƙarin yaƙi da sare Bishiyoyi, da kuma sake shuka wasu a gandun daji ya taimaka wajen yaƙi da kwararowar hamada da inganta yanayin muhalli.

Shirin ‘Agro-Climatic Resilience in SemiArid Landscapes (ACReSAL),’ shirin ya dawo da darajar kadada 350,000 da ta gurbace. Wannan yunƙurin na nuna kishin al’umma da ƙasa da ake fama da kwararowar hamada da sauyin yanayi.

Fahimtar muhimmancin tattalin arzikin Nijeriya a tafkin Chadi, Lawal ya jagoranci yunkurin ƙasa da ƙasa na dawo da darajar yanayin tafkin. Haɗin guiwa tare da abokan hulɗa na duniya daga EU da UAE da Kanada, ya samar da nasarori masu muhimmanci da suka haɗa da dabarar datsewa da sauyawa ruwa hanya, da kuma samar masa da yanayin kula mai dorewa. Lallai wannan shugaba yana da zimma da ruhin aiki da kuma kishin ganin ingantaccen yanayi mai dorewa a Nijeriya.

Saboda sadaukarwarsa da kula da muhalli, ya tabbatarwa duniya cewa jagoranci nagari zai haifar da sakamako na ban mamaki. Don kishin ƙasa da jagoranci nagari wajen gina ƙasa da ci gabanta mai dorewa, Balarabe Abbas Lawal shi ya lashe kyautar LEADERSHIP na Gwarzon Jagoran Kula da Muhalli na Shekarar 2024.

Lawal ya sanya Nijeriya a babban matsayi mai daraja a ƙasashen duniya kan shirin kula da yanayi da muhalli a ƙawancen duniya (COP28).

Gwarzo
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe

MASU ALAKA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato
Tsaro

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi
Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Next Post
Oluwatobi Ajayi

Gwarzon Shugaban Kamfanoni Masu Zaman Kansu Na 2024: Oluwatobi Ajayi

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.